Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamna Dapo Abiodun ya ce ba komai ya jawo cire tallafin fetur ba sai asarar cikinsa, a dalilin tsarin tallafin, ana rasa Naira tiriliyan hudu kowace shekara.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Bidiyon wani mutum a kan babur mai cin mutum 7 da ke aiki da lantarki yana karade gari ya dauka hankali. Ana ganin shine mafita ga tsadar man fetur a Najeriya.
Ahmed Musa yana saida litar man fetur a N580 a maimakon N620 a Kano. Ga masu neman gidan man, sai a garzaya myca-7 filling station along zaria road, U/uku Kano
Wata tankar dakon man fetur ta fashe jim kaɗan bayan ta yi hatsari a jihar Ondo, lamarin ya yi ajalin wata mai juna biyu, kananan yara uku da wasu sama da 15.
Gwamna Charles Chukwuma Soludo ya yi bayanin abin da Gwamnoni su ka tattauna a Aso Rock, ya bada misalin yadda ya rage barnar kudi da shawarar da aka kawo a NEC
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da rabon kayan tallafin da yake shirin yi. CAN ta ce yana da kyau ya.
Gani Adams, wanda babban mai fada a ji kuma basarake ne a kasar Yarabawa, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da cire tallafin man fetur da ya.
Majalisar Tattalin Arziki (NEC) ta ce ko wace jiha za ta raba kudaden cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ga al'ummarsu da hanyar amfani da rijistar jama'a.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari