Wahalar man fetur a Najeriya
Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa an samu saukin kudin shigo da litar man fetur daga ketare. Hakan na nufin za su iya daina sayen mai a matatar Dangote.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
Kamfanin NNPC ya kara farashin man fetur zuwa N990 a Abuja da N965 a Lagos. An bayar da lasisin matatar mai a Delta ga kamfanin MRO Energy Limited.
Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.
Sakamakon hauhawar farashin gangar ɗanyen mai a kasuwar duniya, farashin tataccen ɗanyen man fetur ya tashi a wuraren ƴan kasuwa bayan ƙarin da Ɗangote ya yi.
Matatar hamshakin attajitin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Ɗangote ya sanar da ƙarin da aka samu a farashin litar man fetur daga N899 zuwa a kalla N950.
Gwamnatin Tinubu ta ce yanayin kasuwa ne kawai zai iya kawo saukar farashin man fetur. Ministan man fetur ya ce ba su da hannu wajen saukar farashi a yanzu.
Rwanda ta gano danyen mai a karon farko a tafkin Kivu, tare da rijiyoyi 13. Najeriya da Angola na za su jagoranci samar da mai a Afirka da ganga miliyan 3.39 a rana.
Kungiyar IPMAN ta ce karin haraji daga NMDPRA ya janyo tsadar mai a kasuwa, inda farashin litar mai zai iya kaiwa N1,050 musamman ma a jihohin Arewa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari