Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty Int'l ta ce kwalliya ba ta biyan kudin sabulu a bangaren tsaro tun bayan da Tinubu ya karbi mulkin kasar nan.
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
Dan majalisa Donald Ojogo ya caccaki Abubakar Malami, ya ce yana daga cikin wadanda suka jawo kalubalen tsaro, musamman a yankin Kudu a zamanin Buhari.
Za a ji yadda hukumar Kwastam ta Seme ta kama mota dauke da kayan hada bam, kudin waje, wiwi, da shinkafa, tare da kama wanda ake zargi da laifin.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da tashin wani abu da ka iya zama bam a tashar mota da kusa da barikin sojoji na Magadishu a Babban Birnin Tarayya Abuja.
Ministan tsaro, Badaru Abubakar ya bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa bayyane yake, a dawo da zaman lafiya a wannak shekara ta 2025.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan an yi dauki ba dadi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari