Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ƴan Najeriya sun nuna kin amincewa da biyan Naira dubu uku a matsayin kuɗin shiga ga masu bin titin Legas-Kalaba idan ya kammala.Kusan motoci dubu 50 za su bi titin
Gwamnatin Kwara ta tabbatar da cewa sakon gwamnatin tarayya na buhunan kayam hatsi da shinƙafa sun iso kuma za a fara raba su ga al'umma bisa tsari.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da jawo matasa yana ba su muƙamai a gwamnatin tarayya, a wannan karon ɗan shekara 36 ya zama shugaban hukumar CREDICORP.
Bincike ya nuna cewa ikirarin da wasu suka yi a shafukan sada zumunta cewa Dala ta karye zuwa N650 a watan Afrilu ba gaskiya bane, har yanzu farashin ya haura N1000.
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta amince da karin kudin wutan lantarki ga kwastomomin da ke karkashin rukunin Band A, ba zai shafi talaka ba.
Ministan harkokin cikin gida, Tunjo-Ojo, ya sanar da cewa za a ƙarƙare ɗaukar sababbin ma'aikatan da aka fara a hukumar kwana-kwana a watan Afrilu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa 'yan Najeriya bisa hakuri da juriyar da suka kan gwamnatinsa a 'yan watanni shida da ta shafe kan mulki.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ba ɗa N90bn domin ragewa ƴan Najeriya kuɗin kujerar hajjin bana 2024 in ji majiya.
Wasu gwamnonin jihohi sun ba da tallafin kudi ga alhazai domin taimaka musu wajen cikata kudaden aikin hajjin su biyo bayan karin kudin da NAHCON ta yi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari