Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan harkokin jiragen sama, Festus Keyamo ya kara nanata cewa har yanzun gwamnati ba ta caɓza tunani ba, ta dakatar da aikin jirgin samaɓ Nigeria Air na Buhari.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar gina gidaje da raya birane ta sanya tushen ginin sababbin gidaje a jihar Kano da nufin magance karancin wurin zama.
CBN ya ci gaba da sallamar ma'aikata daga aiki musamman waɗanda suka yi aik< da tsohon gwamna, Godwin Emefiele, a wannan karon ma'aikata 300 za su koma gida.
Gwamnatin Najeriya na bukatar sama da Naira biliyan 35 domin sake farfado da wani sashe na kamfanin karafa na Ajaokuta. Wannan zai taimaka wajen gina tituna a kasar.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumomin NOSDRA da OORBDA, ya buƙaci su yi riko da gaskiya a ayyukan su.
Usman Bugaje ya bayyana yadda mulkin Bola Ahmed Tinubu ya fusata yan Najeriya cikin shekara guda. Ya ce ya kamata shugaban kasar ya nemi masana domin samun mafita.
Wata ƙungiya mai zaman kanta ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna ba sani ba sabo kan duk ministan da aka gano da gazawa a gwamnatinsa.
Kungiyoyin kwadago sun rage bukatarsu a mafi ƙarancin albashi amma sun ce ba za su karɓi sabon tayin da gwamnatin tarayya ta gabatar na N57,000 ba.
Malaman jami'o'i a Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsu da yadda gwamnatin tarayya ke rikon sakainar kashi da buƙatun inganta harkokin ilimi a manyan makarantu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari