Gwamnatin tarayyar Najeriya
Cibiyar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana yadda farashin kayayyaki ya haura sama a watan Afrilu duk da cewa farashin dala ya sauka a watan sosai.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi fatali da sabon mafi ƙarancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar da taron kwamitin da aka kafa yau Laraba.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya zargi tsohon gwamnan jihar Nyesom Wike da ciwo basussukan da su ka kai biliyoyin Naira, inda yan kwangila ke neman a biya.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya tarbi tsohon minista, Farfesa Hagher wanda ya sauya sheƙa daga PDP zuwa APC a birnin tarayya Abuja.
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Mataimakin shugaban kasa, sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kirkiro sababbin tsare-tsaren haraji ne domin gina Najeriya.
Jami'an Birtaniya a Najeriya sun bayyana dalilan rashin tarayya cikin ziyarar da jikan sarauniya Elizabeth II, Yarima Harry da matarsa suka kawo Najeriya.
Babban Bankin Duniya (WB) ya ce shirin gwamnatin tarayya na raba tallafi na musamman na N5000 ga talakawa bai yi amfanin komai ba wajen haɓaka tattalin arziki.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya idan gwamnati bata janye karin kudin wuta da ta yi ba zuwa ranar Lahadi, 12 ga watan Mayu
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari