Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gama shirye-shiryen yin garambawul a majalisar ministocinsa wanda ya haɗa da kirkiro sabuwar ma'aikata da sauke mi istoci.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta sake neman ciyo bashin Dala 2.5bn daga bankin duniya ne domin aiwatar da wasu muhimman ayyukan da za su amfani kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya ya dade yana bukatar a yi masa garambawul domin dawo da shi kan turbar da ta dace.
Asusun kasafin kudin Najeriya ya raba N1.14tn tsakanin gwamnatocin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Mayu, 2024 wanda ya ragu da N60bn na watan Afrilu.
Ministan cikin gida, Dr Olubunmi Tunji-Ojo a madadin gwamnatin tarayya ya ayyana ranar Laraba 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin murnar ranar dimokradiyya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya musanta rahoton da ke yawo cewa ya soke lasisin bankunan Fidelity, Polaris, Wema da kuma Unity, ya ce duk kanzon kurege ne.
Kungiyar ma'aikta masu zaman kansu (OPS) ta bayyana matsayar ta kan karin albashin ma'aikata da kungiyar kwadago ke bukata. Sai dai OPS ta gindaya sharadi.
Gwamnatin tarayya ta ce ta kammala daukan mataki domin magance matsalolin da Najeriya ke fuskanta. Sakataren Gwamnatin, George Akume ne ya fadi haka.
Yayin da gwamnatin tarayya ta ja daga da gwamnatocin jihohi kan bawa ƙananan hukumomi 'yancin gashin kai, kungiyar ma'aikatan ƙananan hukumomi ta yi zanga zanga.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari