Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar kula da kamfanoni (CAC) ta ba kamfanonin hada-hadar kudi ta intanet da ke sarrafa na'urorin PoS wa'adin wata 2 su yi wa abokan huldarsu miliyan 1.9 rijista.
Gwamnatin Tarayya ta shirya dira kan 'yan Kirifto da ke harkokin kasuwanci ba bisa ka'ida ba a kokarin inganta darajar Naira saboda farfaɗo da tattalin arziki.
Kungiyar masana harkokin ma'aikatan Najeriya (NECA) ta gargadi gwamnatin tarayya kan jinkirin karin albashi ga ma'aikata. Ta ce jinkirin na kawo cece-kuce.
Gwamnatin tarayya na yunkurin dawo da lantarki a wasu kananan hukumomi a jihar Sokoto bayan shafe sama da shekaru 10 ba wuta. Ministan makamashi ne ya bayyana haka.
Kungiyar yan kasuwa TUC ta yi karin haske kan karin kaso ashirin da biyar cikin dari da kaso talatin da biyar da gwamnatin tarayya ta ce ta yi wa ma'aikata.
Kungiyar kwadago ta NLC da kungiyar yan kasuwa ta TUC sun nemi gwamnati ta gaggauta janye karin kudin wuta cikin mako guda. Kungiyoyin sun yi gargadin yau
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya tabbatar da cewa dole 'yan Najeriya su amince da karin kudin wuta ko kuma kasar ta fada mummunan yanayi na duhu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kusa cika shekara daya a kan karagar mulkin Najeriya. Shugaba Tinubu zai yi wa majalisar ministocinsa garambawul.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari