Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar na shirin karɓe wasu jihohi da kuma tabbatar da nasarar Bola Tinubu a karo na biyu a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed tinubu ya aika kayan bainci ton 42,000 ga al'ummar jihar Zamfara. Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya kaddamar da raba abincin.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun jaddada matsayarsu, sun bai wa gwamnatin Najeriya wa'adin ta janye ƙarin kudin wutar lantarkin da ta yi a ƙasar nan.
Manyan kamfanonin siminti irinsu Dangote, BUA da IBETO sun ki amsa kiran da majalisa ta musu domin sauke farashin siminti. Sun tafi kotu neman kariya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Mai fafutuka kare hakkin ɗan adam, Deji Adeyanju ya bayyana sunayen ministocin da yake ganin sun cancanci jinjina da kuma masu zaman dumama kujera.
Gwamnatin tarayya ta kafe kan ƙarin kudin wutar da ta wa ƴan Band A, amma ƴan kwadago sun ce ba za ta saɓu ba, ya zama dole a soke wannan karin a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta fara raba kayan tallafin noma ga manoma daga shiyyoyi uku na jihar Kano a wani yunkuri na habaka samar wa kasa abinci da habaka noma.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari