Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon gwamnan bankin CBN, Mr Godwin Emefiele ya rasa manyan kadarorin da ake zargin nasa ne a Abuja, kotu ta kwace ta halattawa gwamnatin tarayya.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama, Festus Keyamo ya dora harsashin fara aikin katafaren jirgin sama a Zamfara a wani yunkuri da bunkasa jihar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta yi nasarar gano ma’aikatan bogi da ke zaune a kasashen ketare amma suna karbar albashi daga gwamnatin Najeriya.
Kungiyar tsaron sa kai ta ‘yan bijilanti ta rasa daya daga shugabanninta a karamar hukumar Gwale yayin da ya ke kokarin hana fadan daba a karamar hukumar Gwale.
Wani shafi ya yi ta yada cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu ta kashe N814bn wajen sauya taken kasa. An gano gaskiya kan hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce gwamnatin tarayya da APC suna kokarin kafa sabuwar Boko Haram.
Gwamnatin tarayya ta dage kan cewa ba za ta taba iya biyan abin da yah aura N62,000 ga ma’aikatan kasar nan ba duk da cewa ita ma kungiyar kwadago ta ja daga.
Gwamnatin tarayya ta wanke kanta daga wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fama da shi, tare da bayyana wadanda ta ke zargi da laifin rugurguza tattalin arzikin kasa.
Gwamnatin tarayya ta sake tura tan sama da 2,000 na kayan masarufi ga gwamnatin jihar Kano domin a rabawa talakawa da marasa ƙarfi a kananan hukumomi 44.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari