Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da gyarawa tare da sake gina madatsar ruwan Alau da ke jihar Borno.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu yana jagorantar taron FEC yanzu haka a fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja, manyan kusoshin gwamnati sun hallara.
FEC ta ware N4.5b don sayen maganin HIV. Ministan Lafiya ya ce hakan zai tabbatar da cewa babu mai rasa magani yayin da kasar Amurka ta janye tallafi.
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da sababbin sakatarori da kwamishinoni tare da yin kira gare su da su yi aiki da gaskiya da jajircewa domin cimma burin gwamnati.
Kungiyar kwadago watau NLC ta fasa fita zanga-zanga kan ƙarin kuɗin kira da data a Najeriya, ta ce za ta saurari rahoton kwamitin da gwamnatin Tinubu ta kafa.
Gwamnatin tarayya ta shirya gudanar da taro da kungiyar kwadago ta kasa (NLC) kan karin kudin kira da data. NLC dai ta shirya gudanar da zanga zanga kan karin.
Tun bayan sanar da ƙarin kudin kira da kaso 50% da NCC ta yi, an samu manyan ƙungiyoyi da suka fara fito-na-fito da gwamnatin Bola Tinubu kan wannan mataki.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya koka kan yadda waau masu hakar ma'adanai suke da makamai da ababen fashewa. Ya ce hakan babbarɓbarazana ce.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu, 2025 kan ƙarin kudin kiran waya da data.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari