Gwamnatin tarayyar Najeriya
Najeriya dai ta sha fama da badakaloli na almundahama da sama da faɗi da kuɗaɗen al'umma na tsawon lokaci, mun tattaro naku guda 5 da suka gigita ƙasar nan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.
Shugaban kasar Amurka, Donlad Trump ya bayyana sanya sababbin harajin kaya a kan wasu ƙasashen duniya, a kokarinsa ya tattaro wa kasar karin kudin shiga.
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan cunkoson da ya faru sakamakon fara aikin gadar Independence, ya ce aikin zai shafe makonni.
Babban bankin ƙasa watau CBN ya karyata labarin da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa za a fara amfani da sababbin takardun Naira 5,000 da N10,000.
Shugabannin musulmi da ke zaune a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Ɓola Ahmed Tinubu ya sake nazari kan doka ta ɓaci kuma ya maida dakataccen Gwamna Fubara.
Farashin man fetur ya fara komawa gidan jiya bayaj karewar yarjejeniyar cinikayya tsakanin gwamnatin tarayya da matatun mai a Naira, luta ta ƙara tsada a Legas.
Gwamnatin tarayya ta fara biyan N77,000 ga masu bautar ƙasa. Legit Hausa ta tabbatar da hakan yayin da ta zanta da wasu daga cikin 'yan NYSC da suka karba.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ayyana Litinin da Talata a matsayin ranakun hutun karamar sallah, ta taya musulmai murna.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari