Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar kwadugo ta ƙasa NLC ta ayyana cewa zata tsunduma yajin aiki a faɗin Najeriya nan da mako ɗaya idan gwamnati ba ta sauya tsarukan yaki da talaka ba.
Wani basarake ya rasa ransa bayan wata babbar mota ta murkushe shi har lahira a Sango Ota da ke jihar Ogun, Oban ya rasa ransa yayin saukowa daga adaidaita sahu
Yadda ake cewa iya kudinka iya shagalinka, to yanzu za a zo iya wahalarka, iya kudinka. Dr Folasade Yemi-Esan ta ce ana kokarin fito da wannan tsari nan da 2025
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta ci tarar duk wani mai POS da ya ki bin umarnin da ta bayar kan sana'ar, tarar naira miliyan daya. Gwamnatin ta hannun.
Majalisar dattawa Najeriya ka iya ɗaga tafiya hutun shekara yayin da take dakon saƙo daga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da Ministocin da zai naɗa.
Jerin gwanon motocin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki sun makale akan hanyar Sapele bayan tafka ruwa kamar da bakin kwarya a birnin, mutane sun yi martani.
Hukumar FIRS ta kafa sabon tarihi, gwamnati ta karbi harajin Naira Tiriliyan 5 a rabin shekara, an tara fiye da Naira Tiriliyan 5 daga Junairu zuwa karshen Yuni
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tabbatar wa yan Najeriya cewa gwamnatinsa zata bada fifiko wajen dawo da zaman lafiya a tsaro a ƙasa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara yunkurin sauƙaƙa wa yan Najeriya radaɗin da suke sha sakamakon cire tallafin man fetur, wanda ya haddasa tashin farashi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari