Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan noma Abubakar Kyari ya ce Najeriya na samun ci gaba a tsaron abinci yayin da farashin kayan masarufi ke sauka sakamakon shirye-shiryen gwamnati.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Kingsley Udeh (SAN) a matsayin sabon minista bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura mata wasika.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta yi wa yan Najeriya bayani a fayyace kan harajin shigo da man fetur da ake shirin sanya wa a Najeriya
Majalisar dattawa ta yi karatu na biyu ga kudirin neman fara aiki da motoci masu aiki da wutar lantarki. Sanatoci sun ce ba za a bar Najeriya a baya ba.
Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin sayar da matatun Warri, Fatakwal da Kaduna. Hadimar Tinubu, Olu Verheijen ce ta bayyana haka a wani taron makamashi.
A wata sabuwar bankada, Sanata Ali Ndume ya ce idan mutum yana son ya gana da Shugaba Bola Tinubu, to sai ya biya wasu jami'an fadar shugaban kasa cin hanci.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo (SAN) ya aika zungureriyar wasika ga shugaban Amurka, Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shawarci yan kasar nan da su kwantar da hankulansu a duk da barazanar da Donald Trump ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar raya kasashen Afrika ta Yamma ta bayyana matsayarta a kan zargin cewa ana kisan kare dangi a kan kiristocin Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari