Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Kudirin dokar na Sergius Ogun, ya nemi a tabbatar da cewa jami’an gwamnatin da za su iya nuna cewa za su iya daukar nauyin ‘ya’yansu a kasashen waje ba tare da
Ministan ilimi a Najeriya, Malam Adamu Damu ya fice daga wurin taronsa da kungiyar ɗaliban Najeriya NANS, har yanzun babu wata sanarwa kan matsayar da aka cimma
ASUU ta sake caccakar gwamnatin Buhari kan yadda take tafiyar da harkokin ilimi a kasar nan. ASUU ta ce idan aka duba, gwamnati ta mayar da malamai bayi ne.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya magantu kan tafiyar da ASUU ta yi yajin aiki a farkon wannan makon bayan kin samun bukatarta daga gwamnatin Buhari...
Ambasada Habu Ibrahim Gwani, wani mazaunin jihar Gombe ne da ya gina wata makarantar firamare a wani kungurmin kauyen mai suna Agangaro da ba kowace irin mota.
wamnatin Jihar Yobe ta ce hare-haren yan ta'addar kungiyar Boko Haram ya yi sanadin mutuwar dalibai 167 da malamai uku a jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Ministan ilimi Adamu ya jinjina wa gwamnatin jihar Kano kan matakan da ta dauka domin magance lamarin mutuwar Hanifa Abubakar, wacce malaminta ya kashe ta.
Gwamna Yahaya Bello ya bayyana cewa dokar ilimi ta jihar Kogi na 2020 ya haramtawa yara da shekarunsu ya kai na zuwa makaranta su rika yawo a titi a lokacin zuw
Gwamnatin Najeriya ta shirya karbo wani sabon bashi domin tallafawa wasu jihohin wajen koyarda larabci da turanci. Wannan bashin dai za a karbo shi ne daga bank
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari