Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ce babu wata yarjejeniya ta hadin gwiwa (CBA) tsakaninta da kungiyar malaman jami’o’i wao ASUU da ke jiran sa hannun shugaban kasa Buhari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da su sake duba matsayar su kan yajin aikin da suka dade suna ciki a shekarar nan.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta ce a shirye ta ke ta janye yajin aikin game gari da ta ke yi a kasar, rahoton Daily Trust. ASUU ta fara yajin aiki
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta kammala shirin daukar malaman firamare 10,000 domin maye gurbin wadanda aka kora domin inganta alakar malamai da dalibai, Daily
Gwamnatin Jihar Kaduna, a jiya ta yi martani kan korar malaman frimare guda 2,257 daga jihar, The Nation ta rahoto. Gwamnatin Jihar, a cikin makonni da suka gab
Ma’aikatar kwadago da samar da ayyukan yi ta tarayya ta yi karin haske kan rashin gayyatar kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) taron da aka yi ranar Alhamis a fada
Hukumar Ilimi Bai Daya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta ce ta kori malamai 2,357 wadanda suka fadi jarrabawar cancanta da aka gudanar a baya-bayan nan, rahoton Van
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi wa Kungiyar Malaman Kwalejojin Fasaha, ASUP, godiya saboda janye yajin aikin gargadi tare da koma wa bakin aiki. Gwamnatin ta
Tsohon Ministan ilmi ya bada hakurin gaza kawo karshen yajin aikin ASUU. Ministan kwadago, Festus Keyamo ya nuna akwai inda ASUU ta ke da gaskiya a rikicin su.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari