Gwamnatin Najeriya
Tushen wutar lantarki ya lalace a Najeriya inda al'umma suka shiga cikin duhu. Wannan shi ne karo na 12 tushen wutar na lalacewa tun farkon shekarar 2024.
Shugaban kasar Jamus, Frank-Walter Steinmeier a shirya muhimman abubuwa a kasar nan. Ya sauka a fadar shugaban kasa inda zai gana da Tinubu da shugaban ECOWAS.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta soki kalaman sakataren gwamnati. George Akume ya ce Arewa ta fitar da rai da shiga zaben 2027 ko kuma nasara a zaben.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Hukumar RMAFC ta ce dokokin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu sun saba wa tsarin mulki, tana mai bada shawarar amfani da tsarin raba VAT da zai zamo adalci ga kowa.
Mun kawo ayyukan Bola Tinubu da suka tsokano masa fada da Arewacin Najeriya. Alakar Nyesome da Wike and Israila da jawo kasar Faransa sun bata Tinubu a yankin.
A ranar Juma'a Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da yin nadin mukamai. An amince da nadin mukamai a hukumar da aka kawo domin cigaban Kudu maso gabas a Najeriya.
An nada shugabannin wasu hukumomin gwamnatin tarayya. Mai taimakawa shugaban kasa wajen yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar da sanarwa.
Najeriya da Faransa sun kulla yarjejeniyar hako ma'adanai. Hakan ya jawo shakku ga yan Najeriya domin jin tsoron Faransa za ta iya jawo matsalar tsaro a Arewa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari