Gwamnatin Najeriya
Kalaman da sarkin Kano Muhammadu Sanusi II kan gwamnatin Tinubu sun jawo muhawara mai zafi a Najeriya. Farouq Kperogi da Farfesa IBK sun barke da muhawara.
An gudanar da jana'izar mutum 86 daga cikin wadanda suka mutu a gobarar tankar man fetur a jihar Neja yayin da wasu 'yan kasuwa suka rasa dukiyoyinsu.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta raba tallafin kudi N75,000 ga 'yan Najeriya miliyan 70 domin rage talauci da rage radadin rayuwa da talakawa
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa nan da watanni 14 ƴan Najeriya za su ci gaba da amfani da titin da ya taso daga Abuja ya shiga Kaduna, ya bi Zaria zuwa Kano.
Iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin sojoji a Zamfara sun bukaci diyya daga gwamnati. Sun koka kan yadda aka barsu babu wani tallafi.
Shugaban 'yan ta'addar IPOB, Nnamdi Kanu ya jefo zargi kan dalilan da suka sanya aka cigaba da tsare shi a kurkuku. Kanu ya zargi gwamnati da rashin adalci.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tara manyan jami'an gwamnati da gwamnonin jihohi a Abuja domin tattaunawa da fahimtar kudirin haraji. Za su yi taron kwanaki biyu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari