Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Bola Tinubu za ta samar da cibiyoyin kera kayan gini a jihohi da suka hada da Gombe, Kano da sauransu domin karya farashin kayan gini a Najeriya.
Kungiyar kasashe masu fitar da man fetur (OPEC) ta bayyana cewa Najeriya za ta iya rika fitar da gangar danyen mai akalla miliyan hudu a kullum saboda wasu dalilai.
Gwamnatin tarayya ta ce jama'a su kwantar da hankulansu, inda ta ƙaryata cewa akwai tsoron ƙasa za ta iya faɗawa a cikin ƙarancin abinci a ƴan kwanaki masu zuwa.
Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.
Gwamnatin tarayya ta zargi kamfanin Binance dake hada hadar kirifto da musayar kudi ta intanet da jawo mata gagarumar asara ta hanyar guje wa biyan kudin haraji.
Gwamnatin tarayya ta nada kwamishinonin haraji da za su warware rikici da tabbatar da ba wanda ya kaucewa biyan haraji a Najeriya. Wale Edun ne ya tabbatar da haka.
Kwamandan sojin Amurka a Afrika, Janar James Hecker ya ce za su dawo kai farmaki kan Boko Haram da saurann 'yan ta'adda a Afrika domin samar da tsaro.
Gwamnatin Tarayya ta raba dala miliyan 68.36 ga jihohi 28 a ƙarƙashin shirin SABER don inganta kasuwanci, sauƙaƙa dokoki, da jawo zuba jari a Najeriya.
Gwamnatin Donald Trump za ta binciki tallafawa Boko Haram da kidin USAID bayan Sanatan Amurka ya bankado bayanai. Amurka ta yi Allah wadai da Boko Haram.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari