Gwamnatin Najeriya
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya roki 'yan Najeriya, musamman Kiristoci da su yi amfani da lokacin bikin Easter don yiwa Tinubu addu'a.
Hukumar kula da hannayen jari ta kasa (SEC) ta gargadi masu tallata shafukan bogi ko harkokin kasuwanci da ba su da rajista a kafafen sada zumunta a Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2025. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Barista Audu Bulama Bukarti ya ce barin Boko Haram na mu'amala da mutane a TikTok ba karamar barazana ba ce. Ya ce ya kamata a rika rufe musu asusu.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta rage wutar lantarkin da ta ke ba kasar Nijar da kashi 42%. An dawo ba Nijar wuta megawatt 46 maimakon 80 da ake ba kasar Nijar a baya.
Kamfanonin da ke samar da wutar lantarki na Gencos sun bayyana cewa za su dakatar da aiki kan bashin Naira triliyan 4 da suke bin gwamnatin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban jami'ar FUOYE, bisa zargin lalata da wata ma'aikaciya. An maye gurbinsa da Farfesa Shittu a matsayin mukaddashi na wata 6.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari