Gwamnatin Najeriya
Ministan lafiya da walwalar jama'a, Farfesa Muhammad Ali Pate ya ce gwamnatin tarayya ta shirya soke laifin yunƙurin kashe kai da ake samu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Paulinus Okoronkwo , tsohon Janar Manaja a kamfanin NNPCL a Najeriya ya shiga matsala da kotun Amurka ta kama shi da cin hanci.
Farashin danyen mai da ake hakowa a Najeriya ya tashi bayan kasar Isra'ila ta kai hari Qatar da niyyar kashe shugabannin kungiyar Hamas da suka je kasar.
Dokar haraji da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanyawa hannu za ta wajabta wa 'yan kasa amfani da rajistar haraji kafin mu'amala da banki daga shekarar 2026.
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske game da harajin fetur na 5% da aka sanya a cikin sababbin dokokin haraji da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kawo.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci tarar Abdullahi Ganduje, Shehu Sani da wasu manyan kasa tarar Naira miliyan 5 kan zargin aiki da fili ba bisa ka'ida ba.
Lauyan Omoyele Sowore ya rubutawa kamfanin Meta kan bukatar rufe shafin Sowore na Facebook. Lauyan ya bukaci Bola Tinubu ya shigar da kara da kan shi.
Majalisar dattawa ta gargadi Sanata Natasha Akpoti kan cewa za ta koma bakin aiki. Majalisar ta ce har yanzu tsugune ba ta kare ba game da dakatar da ita da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa mutum guda ya koma ga Mahaliccinsa a jihar Jigawa bayan gini ya fado masa sakamakon mamakon ruwan sama na kwanaki biyu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari