Gwamnatin Najeriya
Bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya, Rabiu Kwankwaso, Shehu Sani, Sheikh Gumi, Tukur Buratai, Sule Lamido da wasu wasu 'yan Arewa sun yi magana.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ce Kiristoci na Kashe Kiristoci a Kudu maso Gabas na Najeriya a martanin da ya yi wa shugaban Amurka, Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa kusan kwanaki takwas bayan jami'an tsaro sun kai samame gidan Timipre Sylva, ba a sako 'danuwansa da direbansa da aka kama ba.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Omoyele Sowore ya yi gargadi kan zuwan sojojin Amurka Najeriya kan zargin kashe Kiristoci. Ya ce hakan nada hadari ga Najeriya.
Shugaban kungiyar IMN ta 'yan Shia'a a Najeriya, Ibrahim Zakzaky ya yi Allah wadai da maganar Trump kai kai hari Najeriya kan kashe Kiristoci a wasu jihohin kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadawa takwaransa na Amurka cewa Najeriya ka mutunta kowane addini, ba ta yarda da zalunta ko cin zarafin wani addini ba.
A kwanakin nan, kwamitin majalisar tarayya ta amince da kirkirar sababbin jihohi a kasar wanda wasu masana ke ganin zai kawo sauyi da kuma ci gaba.
Gwamnatin Najeriya ta yimartani ga Donald Trump kan cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a kasar. Ta ce babu kamshin gaskiya a zargin da Trump ya yi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari