Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Amurka ta gargadi 'yan kasarta kan zuwa wuraren da ke kusa da sansanin soji a Najeriya. Ta soke bizar mutane da dama a Najeriya ba gargadi.
A labarn nan, za a ji cewa kasar Burkina Faso da ke a karkashin mulkin soja ta haramta duk wata alakar soyayya ko aure a tsakanin jinsi daya, ta fitar da hukunci.
Gwamnatin tarayya karkashin ma'aikatar gidaje ta kasa za ta horar da matasa 100,000 a fannonin gine gine daban daban domin samun kwarewa a jihohin Najeriya.
'Yan gwagwarmaya da dama a Najeriya sun buga shari'a da hukumomin gwamnati a lokuta daban daban, Jafar Jafar, Omoyele Sowore, Hamdiyya Sidi, IG Wala na cikinsu
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta kore korafin wasu manyan 'yan siyasar Arewacin Najeriya inda ta ce babu kuskure a yadda Bola Tinubu ke gudanar da mulki.
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan zargin Bola Tinubu ya fifita yankin Kudu inda ta ce Arewa maso Yamma ce ta fi kowa samun kaso mai tsoka a ayyuka.
Yayin da Kashim Shettima ke murnar ranar zagayowar haihuwarsa, shugaba Bola Tinubu ya taya mataimakinsa murnar cikar sa shekaru 59 a duniya yana mai yaba masa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya yi rantsuwa ne a 2023 domin yi wa kowane yankin Najeriya adalci ba tare da nuna wariya ba.
A labarin nan, za a ji matakan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ɗauka a kan wasu daga cikin jami'anta da ake zargi da hannu dumu-dumu a rashin gaskiya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari