Gwamnatin Najeriya
Ministan ilimi, Dr Tunji Alausa ya bayyana cewa nan da 2027 za a daina amfani da allo mai aiki da alli a makarantun Najeriya. Ya ce za a fara aiki da allon zamani.
Masana hada-hadar kudi daga Quartus Economics sun nemi babban bankin Najeriya na CBN da ya kawo sababbin takardun kudi na N10,000 da N20,000 guda daya.
Hukumar CDCFIB ta saki sunayen masu neman aiki a hukumomi hudu; NIS, FFS NSCDC da NCoS domin zuwa mataki na gaba idan sun yi nasara a matakin farko.
Gwamnatin Najeriya ta sake cire sunayen wadanda ta yi afuwa bayan da aka yi ta sukar jerin wadanda aka bayyana za a sake daga magarkama a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da su samar da wutar lantarki a jihohinsu. Ministan makamashi ya ce gwamnatin za ta hada kai da su.
Ministan makamashin Najeriya, Bayo Adelabu ya ce Najeriya ta fara fitar da kayan sola da ta kare zuwa kasuwannin Afrika ta Yamma. Ya ce an fara fitar da su Ghana.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana aniyar fadada shirin raba tallafin kudi kai tsaye ga 'yan kasa zuwa kananan hukumomi 774. Ministan kudi, Wale Edun ne ya fadi haka
Majalisar dattawa ta fara sauraron ra'ayin jama'a game da kudirin rage shigo da shinkafa daga kasashen waje. An kawo kudirin ne domin habaka noma a cikin gida.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta ce gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta siyasantar da fama da wahaalar abinci da ake a Najeriya. Bolaji Abdullahi ne ya fadi haka.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari