Nade-naden gwamnati
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tura wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutane 19 da yake fatan naɗawa a matsayin kwamishinoni a gwamnatinsa.
An tsige duka shugabannin da ke kula da ayyukan hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin gwamnati. Bola Tinubu ya sallami daukacin wadanda Muhammadu Buhari ya nada.
Bola Tinubu Ya Nada Karin Hadimai, Hadiza Bala Usman da Musawa Sun Samu Shiga. Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya ce an canza har da shugaba kwastam.
Farfesa Isa Pantami ya samu lambar yabo daga gidan talabijin ta Qausain bisa kokarinsa na kawo abubuwan ci gaba a bangaren sadarwa d tattalin arziki na zamani.
Yan asalin Abuja sun bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya ba dan cikinsu mukamin ministan babban birnin tarayya, cewa mai daki shi ya san inda ke masa yoyo.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda ake wa laƙabi da Abba Gida Gida ya mayar da tsohon shugaban Hukumar Tattara Haraji ta jihar Kano (KiRS), Alhaji San.
Dan majalisar jihar Bauchi, Honarabul Ado Wakili ya rigamu gidan gaskiya kwanaki kadan kafin wa'adinsa ya kare bayan ya sha kaye a zaben da aka gudanar a jihar.
Ana sauraron wadanda Bola Ahmed Tinubu zai zaba su yi Ministoci. Maganar neman kujerun Ministan ya kara karfi ne bayan shugaban kasa ya nada masu bada shawara.
Nade-naden gwamnati
Samu kari