Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sake nada Sunday Adepoju awanni bawan an kore shi daga kujerarsa. Shugaban NIPOST din ya koma ofis, yana cewa Bola Tinubu ya maida sa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta fara aiki gadan-gadan a makon nan. Shugaba Bola Tinubu zai gana da Ministocinsa bayan makonni da rantsar da FEC
Duk da alwashin daina karbo bashi, gwamnatin Bola Tinubu ta na bin bankin duniya domin ta ci bashi. Tinubu ya na so ya karbo $400m da za a raba a gidajen talakawa.
Hukumar EFCC ta yi bayanin irin cigaban da ake samu a kokarin da ta ke yi na cafke barayi. Tsofaffin gwamnoni da ministoci da kuma tsohon Akanta Janar ake bincike.
Malam Alubankudi Saliu ya zama mai ba shugaba Bola Tinubu shawara. A ranar 11 ga Oktoban 2023, Bola Tinubu ya nada shi cikin jerin hadiminsa a Najeriya.
Ƴan Najeriya da dama ba su ji daɗin dakatar da shirin N-Power ba wanda gwmanatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta yi. Shirin ya daɗe yana tallafawa.
Za a ji labari bayan shekaru kusan 7, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da tsarin N-Power. Tsarin ya taimaka wajen rage yawan masu zaman kashe wando a Najeriya.
Jihohi sun karbi bashin Naira Biliyan 46 saboda a iya biyan ma’aikata albashi. Gwamnonin kasar nan sun ci bashin N5.8tr a gida da $4.35bn daga kasashen waje.
Jihohin Najeriya za su raba N1tr da Gwamnatin Tarayya za ta maido. Dole ne gwamnatin Najeriya ta maidawa jihohi da kananan hukumomi hakkinsu daga cikin asusun.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari