Aiki a Najeriya
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
Hukumar Shari’a ta Kano ta kori ma’aikata biyu kan karbar cin hanci da rashawa, yayin da ta janye dakatarwar da ta yi wa wasu ma'aikata uku saboda rashin hujja.
Kamfanin KAEDCO ya yi martani ga kungiyar NUEE da ta shiga yajin aikin kan korar ma'aikata. Kamfanin ya tabbatar da cewa ma'aikata 450 kawai ya sallama daga aiki.
Kamfanin raba wutar lantarki na Kaduna watau KAEDCO ya sallami ɗaruruwan ma'aikata daga aiki, zanga-zanga ta ɓarke a ofishin kamfanin da ke cikin Kaduna.
Hukumar Shari’a ta Jigawa ta sallami ma’aikata uku tare da ladabtar da wasu alkalai saboda karya dokokin aiki, tana mai da hankali kan inganta gaskiya da adalci.
Hukumar KWastam ta ce mutum 573519 suka nemi guraben aiki 3,927. Duk da tarin yawan masu neman aikin, NCS ta ce za ta yi adalci a wajen daukar wadanda suka cancanta.
An bayyana hanyoyin da aka tsaya domin talakawan Najeriya da kuma ma'aikata da kananan 'yan kasuwa ta yadda za su more wajen sayen kayayyakin amfani.
An ruwaito cewa, gwamnatin Najeriya ta kashe makudan kudade domin tabbatar da an shiryar da 'yan Boko Haram tare da maida su mutane kamar kowa a kasar.
Aiki a Najeriya
Samu kari