Aiki a Najeriya
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan cunkoson da ya faru sakamakon fara aikin gadar Independence, ya ce aikin zai shafe makonni.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu abin kunya ne, ganin halin da jama'a ke ciki.
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
Hukumar Shari’a ta Kano ta kori ma’aikata biyu kan karbar cin hanci da rashawa, yayin da ta janye dakatarwar da ta yi wa wasu ma'aikata uku saboda rashin hujja.
Kamfanin KAEDCO ya yi martani ga kungiyar NUEE da ta shiga yajin aikin kan korar ma'aikata. Kamfanin ya tabbatar da cewa ma'aikata 450 kawai ya sallama daga aiki.
Kamfanin raba wutar lantarki na Kaduna watau KAEDCO ya sallami ɗaruruwan ma'aikata daga aiki, zanga-zanga ta ɓarke a ofishin kamfanin da ke cikin Kaduna.
Hukumar Shari’a ta Jigawa ta sallami ma’aikata uku tare da ladabtar da wasu alkalai saboda karya dokokin aiki, tana mai da hankali kan inganta gaskiya da adalci.
Aiki a Najeriya
Samu kari