Aiki a Najeriya
Gwamnatin jihar Oyo za ta fara biyan N80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi daga Janairu 2025. Sabon tsarin zai fara daga Yulin 2024 kuma albashin watan 13 na nan.
Matsalar rashin aikin yi na matasa a Afirka ta fi yawa a Afirka ta Kudu da Angola, duk da albarkatun ƙasa da yawan matasan nahiyar. Legit Hausa ta jero kasashe 7.
Gwamnatin Tarayya ta sallami ma’aikatan da suka yi karatun digiri a jami’o’in Benin da Togo daga 2017, hukumomi sun fara aiwatar da wannan umarni.
Barista Abdu Bulama Bukarti ya caccaki gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato bisa zargin sahalewa mutanensa su ci zarafin matashiyar da ta nemi a kau da rashin tsaro.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da Shehu Sani ya yi na cewa ta kori ma'aikatan tarayya da aka dauka aiki da digirin kasar Benin da Togo. Ta yi karin haske.
Wani tsohon soja, Kanal Babatunde Bello Fadile ya fadi yadda wasikarsa kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya so a kore shi daga rundunar kasar nan.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana shirin da take da shi na daukar aiki. Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya shirya daukar mutum 10,000 aiki.
Ana zargin Nyesom Wike da yin rusau ba bisa ka'ida ba, inda ake zargin ya rushe gidaje sama da 100 nan take tare da jawo asarar kudin da suka yi kusan N200bn.
Shugaban NLC, Joe Ajaero a ranar Laraba ya ce su na sane da yadda yan kasa ke kara nutso a cikin talauci saboda yadda tattalin arziki ya sauya a Najeriya.
Aiki a Najeriya
Samu kari