Zaben Shugaban kasan Najeriya
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya yi hasashen cewa Atiku Abubakar, na jam’iyyar PDP ne zai gaji Shugaba Muhammadu Buhari.
Jam'iyyar APC ta karyata labarin da ke cewa ta dakatar da sanata Orji Kalu na jihar Abia. APC ta ce sam bata dakatar da sanatan ba, kuma bai ci dunduniyarta ba.
Mr Kachikwu Dumebi, dan takarar shuagban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ya janye takararsa ya koma bayan Bola Tinubu na jami'iyyar APC.
Hukumar EFCC ta samu nasarar cafke wasu maƙudan kuɗaɗe da ake zargin za ayi amfani da su wajen siyan ƙuri'a a jihar Legas. A gobe ne dai za a yi zaɓen 2023.
A yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, wata cibiya tayi nazari kan wasu muhimman abubuwa da zasu taka rawa a zaɓen na gobe.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun farmaki gidan wani jigon siyasar jihar Ribas, sun kone kayayyaki masu daraja a cikin gidan da ke birnin Fatakwal a Kudancin kasa.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da kisan ɗan takarar sanata na jam'iyyar Labour Party, Cif Oyibo Chukwu, a Enugu ta Gaɓas ana dab da zaɓe.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mata ta rasu bayan halartar wani taro kan zaben 2023 da ke tafe nan kusa. An bayyana cewa, ba a san silar rasuwarta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari