Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Kafin babban zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu, mutane da dama sun yi ta neman Kwankwaso da Peter Obi su yi hadaka don kwace mulki amma suka gaza.
Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, yayi ƙarin haske kan zanga-zangar da suke.
M. Liman, Yusuf Ali, Lateef Fagbemi, A. Mustapha, da Ahmed Raji su na cikin Lauyoyin zababben shugaban kasa. Sannan akwai tsohon Shugaban NBA da tsohon Gwamna.
Nyesom Wike ya ce watsi da Gwamnonin PDP ya jawo aka sha kasa a hannun APC. Wike ya ce yana cikin wadanda suka dage dole sai mulki ya koma hannun ‘Dan Kudu.
Tun kafin a rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu, kungiyoyi sun fara kamun kafa don samun mukamai a gwamnatin zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu.
Wani matashi daga jihar Katsina ya fara tattaki akan keke, daga Katsina zuwa jihar Legas domin taya zaɓaɓen shugaban ƙasa, Tinubu, murnar cin zaɓen da yayi.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta gargaɗi shugabannin ta da mambobin ta kan yin haɗaka da wasu jam'iyyun domin lashe zaɓen gwamnoni da dake tafe.
Tun da hukumar INEC ta amsa cewa an samu matsaloli, Atiku Abubakar ya ce Farfesa Mahmood Yakubu ya sauka. Mai taimakawa ‘dan takaran ya fitar da jawabi a jiya.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari