Zaben Shugaban kasan Najeriya
Atiku Abubakar ya fara kiran ‘yan adawa su yi wa jam’iyyar APC taron dangi a zaben 2027. NNPP ta ce idan Atiku yana so ayi taron dangi, akwai sharadi guda.
‘Dan takarar shugaban ƙasar ƙasar a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya na buƙatar haɗin kan sauran jam'iyyun hamayya domin kawar da APC mai mulki zuwa zaben 2027.
Bode George ya fito a mutum ya nunawa jam’iyyar PDP sanadiyyar rashin nasararta a zabukan da aka shirya a bana, dan siyasar ya bayyana abin da ya kashe PDP.
Duk da ya na da takardun da ake bukata kafin ya gina gidansa, amma duk da haka bai kubuta ba, Uche Rochas ya ce ana so a rusa gidansa a jihar legas.
An ba Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), shawara guda biyu kan abin da zai yi bayan rashin nasara a kotun koli.
Sakataren yada labaran APC ya zargi Peter Obi da gadarar jin ya dace da mulki. Bayan doke shi a zaben shugaban kasa da kotu, APC ta caccaki 'dan siyasar.
Wata kungiya, New Nigeria Diaspora Movement (CNNDM) ta bukaci Shugaba Tinubu ya yi murabus. Kungiyar ta fadi hakan bayan da kotun koli ta tabbatar da nasarar Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya ce yana nan zai sake fitowa neman kujera lamba ɗaya a Najeriya.
Tun yana gwamnan jihar Legas, aka saba ganin Shugaba Tinubu da huluna masu dauke da tambari iri daya. Wannan karon, Sarkin Yarbawa ya bayyana ma'anar wannan tambari.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari