Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya buƙaci jam'iyyun adawa daɓƴan takarar su masu ƙalubalantar sakamakon zaɓe, da su kai zuciya nesa su rungumi hukuncin kotu.
Ibinabo Dokubo ta ce Bola Ahmed Tinubu ya saka mata da zama Minista idan ya hau mulki. ‘Yar siyasar ta ce akalla zai yi kyau a bari ta kawo sunan wanda za a ba.
A rahoton nan, mun kawo SGF, COS da jerin nadin mukaman da Bola Tinubu zai fara yi a karagar mulki. Nan da kusan awa 24, Tinubu ne shugaban tarayyar Najeriya
Mai martaba Sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci zaɓaɓben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, kan samo hanyoyin ciyar da ƙasar nan gaba.
Kashim Shettima ya ja-kunnen ‘Yan Najeriya, ya ce gwamnatinsu za ta fara da gargada. Zababben mataimakin shugaban kasar, ya na so jama’a su rage dogon buri
Shehu Sani ya bayyana dalilin da ya sanya shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden, ya turo wakilai domin halartar rantsar shugaban ƙasa mai jiran gado Bola Tinubu
A jiya ne aka ga Hanan Muhammadu Buhari ta wallafa hoton Mai girma Shugaban Najeriya, ta kwarara masa yabo a Instagram. Nan da kwanaki biyar zai bar kan mulki.
Ana kokarin ruguza takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2023. A ranar Juma’a Alkalan kotun koli za su zartar da hukuncin da zai kasance na karshe a shari’ar
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta yi fatali da buƙatar a riƙa haska zamanta kai tsaye. Atiku Abubakar da Peter Obi ne dai suka shigar da buƙatar
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari