Zaben Shugaban kasan Najeriya
Kakakin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, ya musanta labarin da ake yaɗawa cewa mai gidansa ya bar jam'iyyar APC da kuma siyasa gaba daya.
Manyan 'yan siyasa a Najeriya sun fara shiri domin tunkarar zaben 2027 mai zuwa. Ibrahim Shekarau da Salihu Lukman sun fara shirin tunkarar Tinubu a 2027
Kungiyar APC a shiyyar Arewa ta Tsakiya ta maida martani ga shugaban NNPP na Kano, Hashimi Dongurawa wanda ya ce Bola Tinubu ba zai kai labari ba a 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kass a inuwar LP, Mista Peter Obi ya ce har yanzu ba su kai kulla yarjejeniyar haɗa maja da PDP, NNPP ko wata jam'iyyar siyasa ba.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi nadamar yadda aka ci fuskar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso har ta kai ya tattara magoya bayansa sun fice daga cikinta.
Yayin da ‘yan arewa ke adawa da batun haraji, Jide Ojo ya shawarci Tinubu da ka da ya janye kudurin. Ya kuma yi bayani kan goyon bayan da Tinubu zai samu a 2027.
Kakakin kungiyar matasan jam’iyyar PDP na kasa, Dare Glintstone Akinniyi, ya bayyana shirin jam’iyyar na sauke Tinubu da APC daga mulki a zaben 2027.
Ministan babban birnin Abuja, Nyesom Wike ya ce zai sake marawa Bola Tinubu baya a zaben shugaban kasa na 2027 idan ta kama, ya ce bai yi nadama ba.
Jigo a siyasar Kudancin Najeriya, Doyin Okuoe ya ce bai kamata wani dan Arewa kamar Atiku Abubakar ya karbi mulki a hannun shugaba Bola Tinubu ba a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari