Zaben Shugaban kasan Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta fitar da matsaya kan kudurin da ke neman a kara wa’adin shugaban kasa da gwamnoni zuwa shekaru shida amma wa’adi daya kawai.
Jam'iyyar LP ta ce ta dauko hanyar kwace mulkin Najeriya a hannun Bola Tinubu a zaben mai zuwa na 2027. LP ta ce sai ta shiga Aso Villa za ta huta a 2027.
Jam'iyyar LP ta bayyana cewa ta fara shirin da zai ba ta damar yin nasara a zaben 2027 ta hanyar amfani da matasa wajen neman hadin kan masu ruwa da tsaki.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta ce za ta goyi bayan dan Arewa a zaben 2027. Matakin ACF ka iya kawo cikas ga tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
A makon nan shugaba Bola Tinubu ya ba Daniel Bwala mukami a gwamnatinsa. Bwala lauya, masanin shari’a ne kuma malami wanda ake ganin bai da amana.
Kungiyar Arewa Consensus for Jonathan (ACJ) ta bayyana nadamar kin zaben Jonathan a 2015, tana yabawa da irin ci gaban da ya kawo yankin Arewa a fannin ilimi.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan wasu malamai da ya yi a kan Bola Tinubu. Gwamnatin tarayya ta ce Atiku na yi wa Bola Tinubu hassada.
Yunusa Tanko, shugaban kungiyar 'Obidient' ya tabbatar da cewa Peter Obi zai iya zama shugaban kasa a 2027, yana mai cewa magudi ne ya hana Obi nasara a 2023.
Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan tsare-tsaren da ta kawo na tattalin arziki. Atiku ya ce an yi masa fashin kuri'u a zaben 2023 da ya gabata.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari