Zaben Najeriya
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana kan gaba a jihar Nasarawa, inda ya lashe zaɓe a ƙananan hukumomi 6 daga cikin 13.
Jami'an hukumar ƴan sanda, a jihar Cross Rivers, sun yi samu nasarar cafke wani lakcara ɗauke da na'urorin tantance masu kaɗa ƙuri'a wato BVAS goma sha bakwai.
Allah ya yi wa dan majalisar jihar Kogi mai wakiltar mazabar Yagba a majalisar jihar, Jimoh Ommiata rasu. Ya rasu ne a ranar Litinin a wani asibiti da ke Legas.
Ɗan takarar kujerar sanatan Kano ta Kudu na jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila, ya.lallasa sanata Kabiru Gaya na jam'iyyar APC, a ƙaramar hukumar sa ta Gaya a Jihar.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Katsina. Atiku ya samu ƙuri'u fiye da Tinubu na APC a jihar.
Dan takara kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Alhaji Atiku Abubakar, ya kayar da dukkan abokan hamayyarsa a jihar Osun, Kudu.
Yanzu-Yanzu: Fusatattun Matasa Sun Ƙaddamarwa Yar Jarida Tsaka da Ɗaukan Rahoton Gobarar Kasuwa a Borno, Inda suka ji mata Ciwo, Tana nan Tana amsar Magani
Zaben Najeriya
Samu kari