Zaben Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya samu nasararsa ta farko a zaben shugaban kasa Najeriya dake gudana yau Asabar a fadin tarayya. Kwankwaso ya lashe rumfarsa..
Gwamnan na Kaduna Ya Bayyana cewar Yadda Jama'a Sukayi Kamfo a Runfunan Zabe Abu ne Mai Ci Masa Tuwo a Kwarya Duk da Yabawa INEC Abisa Amfani da Naurar BVAS
Yayin da yan Najeriya suka fito don yin zaben shugaban kasa a yau Asabar, 25 ga watan Fabrairu, wasu yan daba sun farmaki rumfar zabe a yankin Ikate dake Lagas.
Wasu yan daba da ake zargin na PDP sun yi kokarin tilasta mutane zaben jam'iyyarsu sun tarwatsa rumfar zabe tare fasa akwati duk da kasancewar yan sanda a wajen
Jam'iyyar Accord ta janye daga zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu inda ta ayyana goyon bayanta ga Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya nuna damuwa da rashin jin dadi bisa yadda na'uarar tantance masu zabe na BVAS ta ki tantance shi da matarsa a wurin zabe.
Yayin Da Take Yau Ranar Zabe: An Farmaki Ma’aikatan Wucin-Gadin INEC a Gombe Akan hanyar Su Ta Zuwa Rumfar Da Aka Turasu Domin Aikin Zabe. Kwamishinan ya Bara
Wani matashi mai suna Akayama ya gamu da ajalinsa bayan yan bindiga sun bindige shi yayin da ya je kada kuri’a a yankin Anyigba, a karamar hukumar Dekina, Kogi.
Akalla mutum 15 yan sanda suka kama kan zargin samunsu da kwamfutocin laftof da manhajojin da za a yi amfani da su wajen yin kutse a sakamakon zabe a Katsina.
Zaben Najeriya
Samu kari