Zaben Najeriya
Kwamitin kamfen Atku/Okowa ya bukaci hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta soke dukkan kuri'un da aka tattaro kawo yanzu kuma a sake sabon lale har sai an gamsu
Duniya Daman Masu Iya Magana Sun ce: Duniya juyi juyi ce wai kwaɗo ya jishi a cikin ruwan zafi Yanzu Gwamna Lalong Ya Tunkuyi Ƙasa a Takarar da Yayi Ta Sanata
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafiya yawan kujerun ƴan majalisar tarayya a jihar Jigawa. Gudaji Kazaure yasha kaye a zaɓen na ranar Asabar.
Kakakin hukumar yan sanda a jihar Kano, Sp Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana yadda wasu yan bangan siyasa suka hallaka mutum biyu da wuta da ransu a Kano.
Rahoton nan zai nuna cewa Jam’iyyar APC ce a kan gaba da kujeru kusan 40 a Majalisar dattawa na kasa. APC ta na kan hanyar samun rinjaye a kan jam’iyyar PDP.
Wasu miyagun ƴan daba sun farmaki wajen tattara sakamakon zaɓe inda suka hana a bayyana sakamakon zaɓen a jihar Plateau. Lamarin ya tayar da hankula sosai.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Bauchi, inda ya doke Bola Tinubu na jam'iyyar APC.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu da ya soke zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Ibrahim Dankwambo, tsohon gwamnan jihar Gombe yayi nasara ya lashe zaben sanata na mazabar Gombe Central North da kuri'u 143155 inda ya kada Alkali na APC 77948
Zaben Najeriya
Samu kari