Zaben Najeriya
Rundunar yan sanda ta yi gagarumin gargadi ga mutane ko kungiyoyi masu niyan kawo hargitsi a zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi da za a yi a fadin Najeriya.
Kwamishinan yada labarai da wayar da kan INEC ya ce idan an kammala kada kuri’a a rumfuna, jami’in PO zai shigar da sakamakon a EC8A, sannan a tura da BVAS.
Rahoto ya zo cewa Farfesa Hafiz Abubakar ya ce a zabi NNPP a gobe. Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano yana tare da Abba Kabir Yusuf da New Nigeria People’s Party.
Akalla mata 24 ke takarar neman kujerar gwamna a sassa daban-daban na Najeriya yayin zaben jihohi 28 cikin 32 da zai gudana a ranar Asabar,m 18 ga watan Maris.
Muhammad Sani Abdullahi da ya yi takarar Sanata a APC zai shigar da karar PDP da INEC a kan zabe, an samu wadannan hujjoji ne daga bayanan da ke shafin INEC.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris jihohi 28 cikin 36 na Najeriya za su yi sabbin ango ta hanyar zabe. Gwamnonin da za a zaba za su yi jagorancin shekaru hudu.
Babban malamin addinin Musulunci kuma masanin fiqihun adinin, Dr Jamilu Yusuf Zarewa, ya yi tsokaci kan kudi da kyaututtukan da jami'an INEC ke karba hannu.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta musanta labaran ƙaryar dake yawo cewa ta dakatar da ɗan takarar gwamnan ta a jihar Nasarawa. Tace ba gaskiya bane.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun sace dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Young Progressives Party, YPP, Prince Agbor Onyi ana daf da zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari