Zaben Najeriya
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
Nasiru Yusuf Gawuna ya yi nasarar zama dan takarar gwamna na Kano a jam'iyyar APC bayan zaben cikin gida da aka yi, ya yi aiki tare da gwamnoni uku a jihar Kano
Umar Namadi wanda aka fi sani da Danmodi shine mataimakin gwamnan jihar Jigawa mai ci yanzu kuma dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa
A zaɓen gwamnan jihar Bauchi, akwai manyan ƴan takara biyu, gwamna Bala Muhammad na inuwar jam'iyyar PDP da Sadique Baba Abubakar na inuwar jam'iyyar APC..
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, tayi kira ga masu kaɗa kuri'a da su tabbatar sun fito ranar zabe sun zabi ƴan takarar da suke so.
Dan takarar gwamnn jihar Kwara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar YPP ya janye daga takara, ya koma bayan gwamnan jihar kuma ɗan takarar jam'iyyar APC a zaɓe mai zuwa
Wani nazari wanda ya kunshi jin ra'ayin al'umma da wasu kungiyoyi na suka yi na nuna irin yadda jam'iyyu za su fafatta a zabukan gwamnoni da ke tafe ranar 18.
A kalla jam'iyyun siyasa 30 ne suka janye wa dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, baya a jihar Ogun ana kwana biyu zaben gwamna.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasa ya shawarci yan siyasa kada su kashe mutanen da suke fatan zasu mulka bayan sunci zabe, ya bada shawarar ne gabanin zabe
Zaben Najeriya
Samu kari