Zaben Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa tutocin jam'iyyar APC ga ƴan takarar gwamnanta a zaɓen gwamna na watan Nuwamba na jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da nasarar Ireki Kingibe ta jam'iyyar LP a matsayin wacce ta lashe zaben Sanata a mazabar Abuja.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da nasarar Sanata Diket Plang na jam'iyyar APC da ke wakiltar Plateau ta Tsakiya, ya yi nasara kan Yohanna na PDP.
Edwin Clark ya ce Shugaban majalisar dokoki, Rt. Hon. Martins Amaehwule ake so ya zama Gwamna, ya ce Nyesom Wike ya na kokarin canza Gwamna da karfi da yaji.
Kwanaki kadan bayan rashin nasarar Atiku a kotun koli, sanatoci biyu da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun watsar da ita saboda wasu dalilai na karan kansu.
Kungiyar Gwamnonin PDP za ta iya sa kafar wando da Nyesom Wike kan rikicin Ribas. Sauran Gwamnonin PDP za su hana a tunbuke Gwamnan Ribas a Majalisa.
Mun kawo jerin wadanda su ka yi harin Aso Rock, amma a karshe sai ga shi Bola Tinubu ya ba su mukami. Bayan lashe zabe sai sabon shugaban kasa ya jawo wasu.
Za a ji abin da ya faru a Aso Rock bayan kotu ta tabbatar da Bola Tinubu a matsayin halataccen shugaban Najeriya, aka yi waje da karar Atiku Abubakar da Peter Obi.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan shari'ar zaben Sanata Aliyu Wamakko, kotun ta tabbatar da nasarar Wamakko a matsayin sanatan Sokoto ta Arewa.
Zaben Najeriya
Samu kari