Zaben Najeriya
Za a ji cewa tun a jiya da safe kafin a sanar da wanda ya ci zaben Gwamnan Kano, ‘Dan takaran Jam’iyyar PRP ya hakura, Salihu Tanko Yakasai ya godewa jama'a
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC tana shirin fara sakin sakamakon zabukan kananan hukumomi 44 na jihar Kano bayan yin zaben a jiya Asabar 18 ga watan Maris.
Za a samu matasa a majalisun dokoki, ‘Yan shekara 26 zuwa 30 sun yi nasara a Kwara, Yobe, Ogun, Shugaban majalisar Yobe ya rasa kujerarsa ga ‘Dan shekara 34.
A ranar 18 ga watan Maris ne aka yi zabukan gwamna a wasu jihohin Najeriya. A wanna shafin za mu rika kawo sakamako daga gunduma da kananan hukumomin Kwara.
Rikici ya barke tsakanin wakilan jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Ogun a cibiyar tattara kuri'un zabe
Farfesa Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno kuma dan takara na zaben ranar 18 ga watan Maris na 2023 ya samu nasara a karamar hukumar Munguno da tazara mai nisa
Za ku ji abin da ya faru da masu neman takarar Gwamnonin Jihohi a Najeriya domin yanzu wasu sakamako sun fito daga irinsu Kaduna, Bauchi, Legas, Oyo zuwa Kano.
Rahoto ya nuna cewa jami'an tsaro sun bindige tsohon kansila na gundunar Getso a jihar Kano, Ibrahim Nakuzama, kan satar akwatin zabe, na kusa dashi ya tabbatar
Hyacinth Alia, dan takarar jam'iyyar gwamna na Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Benue ya lallasa takwararsa na PDP a akwatunan zaben gidan gwamnati.
Zaben Najeriya
Samu kari