Zaben Najeriya
A zaben Kogi, ba manyan jam’iyyu irinsu APC da PDP kurum ake yi wa hangen nasara ba, akwai wasu manyan ‘yan takaran. Mun kawo bayanin 'yan takaran.
A wani zabe da Legit ta gudanar a shafin Twitter, akasarin wadanda suka amsa sun yi hasashen Athan Achonu na LP ne zai lashe zaben gwamnan jihar Imo.
Jigon jam'iyyar APC, Francis Okoye, ya nuna ƙwarin gwiwarsa cewa Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo, zai yi nasara a zaɓen gwamnan na ranar Asabar, 11 ga Nuwamba.
A gobe ne za a gudanar da zaben gwamna a jihar Imo da wasu jihohi biyu a Najeriya, hakan yasa muka tattaro muku wasu bayanai kan siyasar jihar Imo.
Wani mai fashin baki kan al'amuran siyasa, Ofoegbu ya ce babu abin da zai dakatar da Uzodinma daga sake zama gwamnan jihar Imo. Uzodinma na neman tazarce.
Muhimman abubuwa da ya kamata a sani game da yar takarar gwamna a jam’iyyar Zenith Labour Party (ZLP)Hon. Fatima Taiye Suleiman – mace tilo a zaben jihar Kogi.
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma da ɗan takarar jam'iyyar Labour Party (LP), Athan Achonu ba su halarci wajen taron sa hannu kan zaman lafiya ba.
‘Dan Majalisan da Kotu ta tsige bayan ya bada ratar kuri’u 60, 000 ya yi magana. ‘Dan majalisar na mazabar Kudanci da Gabashin Jos ya ce akwai rashin adalci a kotu.
Zaben Najeriya
Samu kari