Zaben Najeriya
Kotun daukaka kara na zaben gwamnan a jihar Osun ta yanke hukunci inda ta jadada nasarar Ademola Adeleke. Kotun ta jingine hukuncin baya na soke nasarar Oyetola
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Ekiti ya zargi yan siyasan Najeriya da laifin jefa kasar cikin matsalolin da take ciki. Jigon PDPn ya furta hakan ne a wata hira.
Kungiyoyin masu sa ido a kan zabe a Kano sun soki ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin zababben gwamnan Kano da INEC ta yi, suna cewa ba a gama tattara kuri'u ba.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, da Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim Gaya sun mika sakon taya murna ga zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf.
Jam'iyyar PDP a jihar Jigawa ta bayyana rashin gamswarta da sakamakon zaben gwamna da aka gabatar a jihar a baya-bayan nan, tace zata dauki mataki na kwato haki
Manyan sanatoci na cigaba da bayyana aniyar su ta neman shugabancin majalisar dattawan Najeriya ta 10. Ya zuwa yanzu akwai sanatoci guda bakwai dake kan gaba
Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya lissafo wasu laifukan INEC a zaɓen shugaban ƙasa.
Magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a jihar Kano, sun ɓarke da zanga-zanga kan nasarar da Abba Gida-Gida ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya umurci mutanen da ke tattaki a kasa zuwa Kano don taya shi murnar cin zabe su dakata, su yi masa addu'a kawai
Zaben Najeriya
Samu kari