Zaben Najeriya
Sani Yahaya dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya yi watsi da sakamakon zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris, zai tafi kotu
Dan takarar gwamnan jihar Kano a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna ya bayyana cewa kamata yayi sakamakon zaben gwamnan jihar ya zama inconclusive.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, Nentawe Yilwatda, yayi fatali da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar.
Ƴan daban siyasa sun kai hari kan hedikwatar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ƙano bayan an bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar na ran Asabar
Dauda Lawal Dare na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara. Akwai wasu muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar sa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da gwamnoni 9 waɗanda suka samu nasarar sake komawa kan kujerun su a zaɓen ranar 18 ga watan Maris 2023.
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara kuma ɗan takarar ɗan majalisar dokokin jihar a inuwar jam'iyyar APC, ya rasa kujerar sa a hannun ɗan jam'iyyar PDP.
Wasu da ake zargin yan daba ne sun hallaka jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Oyibo Nwani, yayin da suka bindige shi a kokarin satar akwatin zabe.
Dan takarar gwamnan jihar Oyo a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Teslim Folarin, ya taya wanda ya kayar da shi zabe murnar nasara.
Zaben Najeriya
Samu kari