Zaben Najeriya
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar, Hon. Ladi Adebutu kan wasu zarge-zarge da suka hada da siyan kuri'u a zabe.
Ana shirin rantsar da Lucky Aiyedatiwa, mataimakin gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu matsayin sabon gwamna kamar yadda kundin tsarin mulki ya tanada.
Akwai ‘yan majalisan da su ka rasu tun a shekarar nan ta 2023. Daga baya hukumar INEC za ta shirya sabon zabe domin maye guraben wadannan ‘yan majalisar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta saka ranar 3 ga watan Faburairun 2024 don sake zabe saboda cike gurbin kujerun da suke babu kowa a fadin kasar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da Abdullahi Ganduje na cikin waɗanda aƙe ganin sun samu nasara mafi girma a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2023.
Shugaban cocin Glorious Mount of Possibility, Fasto David Kingleo Elijah, ya yi hasashen lokacin da kasar nan za ta rabe. Faston ya ce hakan zai faru kafin 2027.
Yan siyasa mata da suka fito aka dama da su a zaben shekarar 2023 sun bayar da mamaki. Matan dai sun samu nasara a kujerun siyasa da dama da suka yi takara.
Dan takarar sanata a mazabar Kano ta Tsakiya, Abdulkarim Abdulsalam Zaura ya bayyana cewa ko yanzu aka sake zabe APC ce za ta yi nasara a jihar Kano.
Daga zaben 2023 da ya samar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da kuma rikicin siyasa a wasu jihohi, Legit ta kawo manyan abubuwa 7 da suka shiga tarihin Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari