Jihar Ekiti
Za ku ji cewa gwamnonin Kudu maso Yammacin kasar nan sun sake hallara a jihar Legas inda su ka kammala fitar da matsaya kan magance yunwa a yankin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani direban mota ya hallaka babban jami'in dan sanda a jihar Ekiti. Direban ya kashe dan sandan ne lokacin da yake bakin aikinsa.
Gwamnan jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya amince da tsarin aiki daga gida domin saukakawa ma'aikata sakamakon tsadar rayuwar da aka shiga saboda tashin fetur.
A wannan labarin, gwamnatin Ekiti ta rage yawan kwanakin da ma'aikatanta ke zuwa aiki a mako saboda rage radadin karin farashin litar fetur, amma ba ga kowa ba.
NERC ta sanar da sababbin jihohi 6 na Najeriya da suka sami cikakken 'yancin cin gashin kansu a sarrafa kasuwar wutar lantarki da suka hada da Edo, Ondo da sauransu.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi alkawarin karasa dukkan ayyukan da gwamnatocin baya kamar Muhammadu Buhari da Goodluck Jonathan suka bar mata.
Dattijo a jihar Ekiti, Cif Aare Afe Babalola ya zargi gwamnatin tarayya da kuma daukar matakan da za su dakile talauci a yunwa da ke addabar yan kasa.
Ewi na Ado-Ekiti, Oba Rufus Adejugbe ya haramta kungiyoyin 'yan kasuwa da ke tsauwalawa mutane kan tsadar kaya tare da kayyade farashin kayan abinci.
Wasu 'yan mata a sansanin NYSC dake Emure a jihar Ekiti sun tsallake rijiya da baya. Bangon bandaki ya rufta musu yayin da suke shirin yin wanka ranar Juma'a.
Jihar Ekiti
Samu kari