Jihar Ekiti
Babbar kotun jihar Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu 'yan fashi da makami guda uku. Kotun ta ce an yanke musu hukunci ne bayan kama su da laifi.
Al'ummar Musulmi a jihar Ekiti sun yabawa Aliko Dangote kan ba su tallafi a dukkan kananan hukumomi inda suka ce tallafin ya zo a dai-dai lokacin da ake bukata.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake zaton baki ne sun kai hari kan sakateriyar karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, sun lalata muhimmin kayayyaki.
Cocin Redeemed Christian a jihar Ekiti ya kaddamar da kasuwa na musamman domin siyar da kaya cikin farashi mai rahusa yayin da ake cikin wani hali.
Rahotanni sun samu kan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na jihar Ekiti, Mista Paul Omotoso. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Laraba.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubi kan halin tabarbarewar tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
Gwamnan jihar Ekiti ya bayyana bukatar a yiwa 'yan Najeriya ka'ida wajen amfani da kafafen sada zumunta duba da yadda batutuwa ke yawa ba tare da tacewa ba.
Oba Adebayo Fatoba, babban basarake a jihar Ekiti, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu garkuwa da mutanen da suka halaka takwarorinsa biyu.
Jihar Ekiti
Samu kari