Hukumar EFCC
Ana zargin cewa Hukumar EFCC ta fara farautar tsohon Gwamna, Bello Muhammad Matawalle. Kwanaki 21 da su ka wuce kenan da Bello Matawalle ya sauka daga ofis.
An yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan dakatar da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban EFCC saboda yana bin duk abun da Abubakar Malami ya fada masa ne.
Tsohon ɗan majalisar wakilai, Muhammad Gudaji Kazaure, ya lissafo jerin mutum 12 da yakamata a Shugaba Tinubu ya bincika domin farfaɗo da tattalin arziƙin ƙasa.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya musanta ikirarin mawaki Femi Kuti cewa a baya EFCC ta nemi ya zo ya mata bayani kan zamba.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana muhimman abubuwan guda 8 da gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali a kai. Tinubu ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a Abuja.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Aƙalla ministoci 8 ne na gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari aka tabbatar da cewa Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), ta Gayyata zuwa ofis.
Hukumar yaki da cin hanci da sauran laifuka ta ICPC ta gurfanar da tsohon magatakardan Hukumar JAMB, Farfesa Ojerinde kan badakalar makudan kudade a hukumarsa.
Wani babban lauya ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da shugaban Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC), Mahmoud Yakubu, kamar yadda ya dakatar da.
Hukumar EFCC
Samu kari