Hukumar EFCC
Kotun Koli a Najeriya ta gargadi EFCC da sauran hukumomi masu dakile cin hanci da kada su kuskura su sake cin zarafin wani mai mukamin gwamnati a jihar Kogi.
Hukumar da ke yaki da masu yi wa kasa zagon kasa EFCC, ta kaddamar da bincike kan gwamnoni 28 gabanin 29 ga watan Mayu da za a gudanar da bikin mika mulki.
Kotu ta tura wani mutumi zuwa gidan yari bayan da hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalinn arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta gurfanar da shi bisa tuhumarsa da.
Hukumar da ke yaƙi da masu yiw a tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta ankarar da ɗaukacin yan Najeriya su guji wani sako da ake yaɗawa da sunan EFCC Help Desk.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin kasa ta'adi (EFCC), ta ce ba zata tayaa tana ja'in ja da wanda take huhuma da ɗibar kuɗin talakawan jiharsa ba.
Mun kawo bayanai a kan sabuwar Akanta Janar da aka nada a yau. Muhammadu Buhari ya amince Dr. Oluwatoyin Sakirat Madein ta zama sabuwar AGF bayan Ahmad Idris.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bayyana irin yadda Abdulrasheed Bawa, ke shiga harkokin cin hanci da rashawa, ya ce ya taba neman ya ba hi wasu kudi.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ta bakin mai magana da yawunsa, Mista Zailani Bappa, ya ce a halin yanzu ba zai ce komai ba kan zargin EFCC ke masa.
Gwamnatin tarayya ta maida martani ga kalaman gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle, wanda ya nemi EFCC ta fara bincikar ministoci da hadiman shugaba Buhari.
Hukumar EFCC
Samu kari