Hukumar EFCC
Yadda rikicin mata 2 yayi sanadiyyar tonon sililin ‘satar miliyoyi’ a gwamnati. Da alamar Halima Shehu ta taimaka wajen ganin bayan Betta Edu a kujerar Minista.
Kotu ta garkame tsohon ministan wutar lantarki da karafa, Olu Agunloye a gidan gyaran hali na kuje bayan da EFCC ta gurfanar da shi kan badakalar wutar mambila.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya cancanci a yaba masa a kan yadda ya dakatar da Minista, ya ce kudin talakawa sun zama ATM da POS a gwamnatocin Buhari da Tinubu.
Ana zargin Ministocin da aka nada domin yakar talauci da satar kudin talakawa. EFCC sun hana Betta Edu da Sadiya Umar-Farouk barin Najeriya bayan karbe takardunsu
Yayin da ake ci gaba da binciken mata a ma'akatar jin kai da walwala, Legit ta jero muku sunayen mata bakwai da suka tsinci kansu a badakalar kudade.
Shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), Ola Olukayode, ya aike da sabon gargadi ga masu rike da mukami a kasar nan.
Akwai masu ganin akwai bukatar ayi bincike a kan Olubunmi Tunji-Ojo. Ana so Bola Tinubu ya binciki Ministan cikin gida yadda EFCC ta ke bincike a kan Dr. Betta Edu
Hukumar EFCC na cigaba da bincike kan badakalar N44bn da aka bankado a ma'aikatar jin kai da yaki da talauci. Hukumar ta fara bincikar bankuna uku.
Jami'an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC sun samu bayanan da suka dace kan binciken da suka fara na karkatar da makudan kuɗi a karkashinta.
Hukumar EFCC
Samu kari