Hukumar EFCC
Hukumar hana yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC) za ta yi wa tsohuwar ministar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, tambayoyi kan badakalar N37bn.
Hukumar kula da yi wa masu arzikin kasa ta'annati (EFCCf ta yi caraf da dakatacciyar shugabar hukumar jindadin al'umma ta kasa (NSIPA), Halima Shehu.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci tdohuwar ministar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, kan badakalar N37bn.
Tsohuwar ministar ayyukan jin kai Sadiya Umar-Farouk ta nesanta kanta daga zargin badakalar naira biliyan 37, ta ce ita sam ba ta taba sanin wani James Okwete ba.
Hukumar EFCC ta damke James Okwete, a ci gaba da binciken badakalar naira biliyan 37 a ma’aikatar jin kai. Ana hasashen hukumar za ta iya kama minsita Sadiya Farouk.
Bayan fitowarsa daga gidan kurkurku, Godwin Emefiele ya musanya zargin da ake yi masa na tafka barna a lokacin da yake rike da bankin CBN, ya ce sharri ne,
Tsohuwar ministar man fetur a zamanin mulkin tsohon Shugaba Goodluck Joɓathan, Diezani Alison Madueke, ta musanta yin hira inda ta zargi gwamnan Zamfara.
Binciken EFCC mai yaki da rashin gaskiya zai iya jefa Sadiya Umar-Farouk a matsala domini ta ce Minista a lokacin . Sadiya Umar-Farouk ta wawuri N37bn a shekaru 4.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), reshen jihar Zamfara ta bukaci hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta ba Gwamna Dauda Lawal hakuri.
Hukumar EFCC
Samu kari