Hukumar EFCC
Tawagar shugaban kasa karkashin jagorancin Jim Obaze ta yi ikirarin cewa an sace dala miliyan 6.2 daga asusun bankin CBN da sunan biyan masu sa ido kan zabe.
Gwamna Usman Ododo na Kogi ya bayyana uban gidansa, Yahaya Bello a matsayin babban jigo a yain da ya ke taya shi murnar cika shekaru 49 da haihuwa.
Shugaban hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyode, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu bai yiwa hukumar katsalandan.
Kotu ta bayar da umarnin tsare wasu jami’an hukumar samar da wutar lantarki ta karkara (REA), Umar Musa Karaye da Emmanuel Titus Pada a gidan yari.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa ta kasa cafke Yahaya Bello ne saboda akwai wasu manya da suke ba shi kariya.
An samu tsaiko a kokarin kawo Yahaya Bello, tsohon gwmanan jihat Kogi gaban kotu domin ya fuskanci shari'a kan badaƙalar N80bn, an ɗage zaman zuwa 27 ga Yuni.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Hukumar kare bayanan ‘yan kasa (NDPC) ta ce ta na binciken akalla kamfanoni, makarantu, kamfanonin inshora, cibiyoyin kasuwanci 1000 saboda shiga bayanan jama'a.
Hukumar EFCC, ta hannun kotun daukaka kara, ta kwato kadarori 20, motoci 10 da agogon hannu uku daga hannun wasu ‘yan uwa biyu, tare da mikawa Arthur Eze.
Hukumar EFCC
Samu kari