Hukumar EFCC
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken gwamnatin Nasir El-Rufa'i daga shekarar 2015 zuwa 2023. Binciken zai shafi harkokin kudi ne musamman ba da bashi
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello na daya daga cikin jerin tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka nunawa EFCC jan ido a lokacin da hukumar ta je kama su.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC ta musanta cewa tana bibiyar tsohion Gwamna Yahaya Bello da gayya a cewar Shugaban hukumar Ola Olukayede.
Hukumar EFCC ta yi nasarar gurfanar da Yahaya Bello a gaban alkali a jiya Talata. Bayan sauraron karar, kotun ta daga shari'ar zuwa 10 ga watan Mayu
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta kwato N120bn daga hannun 'yan damgara.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta bayyana yadda ta gano dala dubu 720 da tsohon gwamnan Kogi ya sace daga asusun jiha ya biya kudin karatu
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce ya fi karfin amsa gayyatar EFCC. Shugaban hukumar ne ya bayyana haka da yake bayani a kan zance da su ka yi ta tarho
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta sakwe shigar da kara kan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele.
Hukumar EFCC
Samu kari