Hukumar EFCC
Hukumar EFCC ta sanar da cewa binciken da take yi a ma'aikatar jinkai da yaki da fatara ya sanya ta gano makudan kudaden da aka wawushe daga ma'aikatar.
Hukumar EFCC ta bayyana bankado wasu kudaden da take zargin an sace su a zamanin Buhari, inda ta ce a halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabatar da hakan.
Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya, NCS ta ce za ta bi shaidar da ta samu daga kotu kan fitaccen ɗan daudu, Idris Bobrisky wurin ajiye shi a bangaren maza.
Yayin da shugaban Binance, Nadeem Anjarwalla ya tsere daga Najeriya, gwamnatin Tarayya ta zakulo inda ya ke a kasar Kenya inda ta ce za ta dawo da shi Najeriya.
Bobrisky dai dan daudu ne da ya shahara da ikirarin cewa shi mace ce har ma yana cewa yana daf da haihuwa. Amma yau ya tabbatar da cewa shi namiji ne
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta yanke wa Bobrisky hukuncin ɗaurin watanni 6 ba tare da zabin taraya ba yau Jumu'a, 12 ga watan Afrilu.
Mai shari’a Rahman Oshodi na kotun laifuffuka da ke Legas, ya bayar da belin Godwin Emefiele a kan Naira miliyan 50 tare da mutane biyu da za su tsaya masa.
Masu amfani da kafafen sada zumuta sun hango gemu ya fara tsayawa dan daudu Bobrisky bayan shafe kwanaki a tsare a ofishin EFCC. Ana ta sharhi a soshiyal midiya
Hukumar EFCC ta ce har yanzu tana kan gudanar da bincike game da zargin karkatar da kudi da ake yi wa tsohuwar ministar jin kai Betta Edu da kuma Halima Shehu.
Hukumar EFCC
Samu kari