Kasar waje
A kokarin gwamnatin tarayya na ganin ta tseratar da yan kasarta daga rikicin Sudan, wasu dalibai biyu sun nuna halinsu na rashin bin doka, sun jawa yan uwansu.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin tarayya ta bayyana bukatar karin jiragen da za su kwaso 'yan Najeriya daga kasar USdan domin kowa ma ya huta kawai.
Wani dalibi ya jawo cece-kuce yayin da ya cizge wata ayabar da aka ajiye a gidan tarihi ba tare da wata matsala ba ya cinye ya sake mayar da ita inda take.
Gwamnatin tarayya ta bayyana irin matakan da take ɗauka domin tabbatar da sun kwaso baki ɗaya yan Najeriya da suka makale a Sudan bayan yaƙi ya balle a ƙasar.
'Yan Najeriyan da aka kwaso daga Sudan sun samu kudi mai tsoka daga hannun gwamnatin Najeriya yayin da suka sauka a jirgi a Abuja. Rahoto ya bayyana yadda akai.
Bayan fama da matsaloli kala daban-daban, ɗaliban Najeriya da suka bar Sudan suma shiga Masar, jirage sun kwaso su daga filin jirgin ƙasar Masar ranar Laraba.
Wasu jirage biyu marasa matuƙa sun yi yunkurin kai hari fadar shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin, cikin dare, gwamnatin kasar ta zargi Ukraine da turo su.
Bayanai daga wata majiya ta nuna cewa daliban Najeriya su 9 da suka tsaya a shingen RSF bayan motarsu ta lalace, sun ci gaba da tafiya har sun isa tashar jirgi.
Kolawole Aluko yana cikin wadanda EFCC ta ke zargi da sata, sai ga shi Seyi Tinubu ya saye gidansa a Landan. Akwai lokacin da Muhammadu Buhari ya ziyarci gidan.
Kasar waje
Samu kari