Hukumar DSS
Sabon shugaban ƙasar Najeriya Bila Ahmed Tinubu ya bayar da umarni ga jami'an hukumar tsaro na farin kaya kan su fice daga ofishin hukumar EFCC da ke Ikoyi.
Da safiyar ranar Talata ne jami'an tsaro na farin kaya wato DSS, suka mamaye ofishin hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), da ke Ikoyi jihar Legas.
Charles Soludo ya rubutawa shugaban kasa wasika a kan batun Nnmadi Kanu. Gwaman Anambra ya na so a saki Shugaban kungiyar IPOB kafin Muhammadu Buhari ya sauka
Hukumar tsaro ta DSS ta bayyana cewa tana sane da shirye-shiryen da wasu bata gari ke yi na tarwatsa bikin rantar da shugaban kasa da gwamnoni a fadin kasar.
Mai bada shawara akan harkokin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno ya bai wa ‘yan Najeriya tabbacin samar da tsaro yayin bikin kaddamar da sabuwar gwamnati.
Wani dan ta'adda ya kai ziyara barzahu yayin da yake fafatawa da jami'an hukumar DSS a wani yankin jihar Kaduna. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru jihar.
Dole DSS ta yi gaggawar sakin magoya bayan PDP da aka cafke a Adamawa. Alkali Christopher Dominic Mapeo ya yi umarni a sake su, kafin ya daga kararsu zuwa Mayu.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta cafke shugaban jami'an tsaron gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, bisa zargin cin zarafin jami'an zabe da wani babban jami
Yayin da ake shirin karamar sallah, an ga wasu mutane dauke da makamai a jihar Kano suna kokarin wucewa wasu jihohin Arewa don aikata mummunan aikin ta'addanci.
Hukumar DSS
Samu kari