Kotun Kostamare
Wata mata mai suna Rofiat Ibrahim ta roki kotu da ke zamanta a Ilorin ta jihar Kwara da ta raba aurensu da mijinta saboda ta gaji da dawainiyar jinyarshi kullum
Wani mutum, Herbert Baitwababo ya maka mai gudanar da rukunin manhajar 'WhatsApp' a Uganda kan zargin cire shi a rukuni wanda suka kirkira don taimakon al'umma.
Wata kotun yanki a jihar Plateau ta yanke wa wani yaro mai shekaru 18, Ibrahim Ali daurin watanni uku a gidan kaso ko kuma biyan tara N10,000 da diyya N20,000.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Wata kotu ta tabbatar wa da Hukumar Kiyaye Hadura (FRSC) ikon ci gaba da hukunta masu abin hawa da suka sabawa doka da kuma cin taransu don inganta tukinsu.
Wani mutum mai suna Zubairu Yako ya maka makwabcinsa a gaban kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano bisa zargin saran bishiyar gidansa ba tare da izininshi ba.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
Hukumar Yaki da Shan Miyagin Kwayoyi, NDLEA reshen jihar Kano ta ce ta kwamushe mutane da dama a cikin shekara daya bisa zargin ta'ammali da kwayoyi a jihar.
Kotun Kostamare
Samu kari