Kotun Kostamare
Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.
Kotun daukaka kara ta ce an sauke shugaban hukumar ta NIA ne ba tare da bin doka ba. Bayan shekaru 5, Alkali ya dawo da tsohon Shugaban NIA a kan kujerarsa.
An shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi ƙoƙarin kaucewa faɗa wa cikin irin kuskuren da tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi a lokacinsa, na naɗa.
Wani magidanci a jihar Kano ya garzaya kotun shari'ar musulunci kai ƙarar iyayen matarsa bisa zargin suu ɗauke masa ita daga gidansa ba tare da izninsa ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar sake kama wani dan fashi da ya addabi mutane da dama mai suna Kingsley kwanaki 3 da fitowa a gidan gyaran hali.
Wata mata ta roƙi wata kotu da ke Gwagwalada da ta gintse aurenta na shekaru 14 da mijinta saboda wasu munanan ɗabi'u da ta ce mijin nata yana aikatawa. Matar.
Majalisar NJC ta fara shirin nada sabbin alkalai da ma'akatan shari'a 37 domin su cike gurabe a kotunan Najeriya daban-daban. Alkalai 9 a kotun daukaka kara.
Magidanci a jihar Kaduna ya kai ƙarar tsohuwar matarsa gaban kotun shari'ar musulunci saboda ƙin bar masa. Ya koka cewa har dukan tsiya ƴan uwanta suka yi masa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Kotun Kostamare
Samu kari