Kotun Kostamare
Wata kotun da ke zamanta a birnin Tarayya ta tasa keyar wani matashi mai suna Ndubisi Success zuwa ofishin EFCC don koya masa amfani da rashin amfanin damfara.
Kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a jihar Kano ta gurfanar da wani matashi Ali Dan-Asabe a gaban kotu kan damun daliban makarantar Islamiyya da kayan sauti
An gurfanar da wani mutum a gaban kotun da ke zamanta a Kaduna, yayin da wanda ake zargin ya ki halartar zaman kotun saboda kudin mota daga Abuja zuwa Kaduna.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da wasu mazauna Abuja biyar suka shigar na neman hana rantsar da Tinubu matsayin shugaban kasa.
Jami'an 'yan sanda sun gurfanar da wani mutum mai suna King Dauda a gaban kotu bisa zargin satar makudan kudade har N92,300 na budurwarsa a birnin tarayya Abuja
Wani mutumi mai suna Segun Akala, da ake tuhuma da laifin sata ya haura ta tagar kotu, sannan ya tsere zuwa cikin jeji biyo bayan umarnin da alkalin kotun ya.
Wata matar aure ta kai ƙarar mijinta a gaban kotu tana neman a raba igiyar auren da ke a tsakaninsu, saboda rashin sauke nauyin da ya rataya a kansa na aure.
Kotu da ke zamanta a Kabusa da ke birnin Abuja a Najeriya ta daure wani mai suna Zakaraya Usman watanni biyu a gidan yari bisa zargin satar Linjila guda hudu.
Kotun magistare da ke zamanta a garin Kaduna ta umarci da a bai wa wani wanda da ake zargi mai suna Adamu Isah bulali takwas saboda satar kaji masu rai guda 10.
Kotun Kostamare
Samu kari