Kotun Kostamare
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar sake kama wani dan fashi da ya addabi mutane da dama mai suna Kingsley kwanaki 3 da fitowa a gidan gyaran hali.
Wata mata ta roƙi wata kotu da ke Gwagwalada da ta gintse aurenta na shekaru 14 da mijinta saboda wasu munanan ɗabi'u da ta ce mijin nata yana aikatawa. Matar.
Majalisar NJC ta fara shirin nada sabbin alkalai da ma'akatan shari'a 37 domin su cike gurabe a kotunan Najeriya daban-daban. Alkalai 9 a kotun daukaka kara.
Magidanci a jihar Kaduna ya kai ƙarar tsohuwar matarsa gaban kotun shari'ar musulunci saboda ƙin bar masa. Ya koka cewa har dukan tsiya ƴan uwanta suka yi masa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Osun ta ba da cigiyar wani matashi mai suna Orowole Rotimi kan zargin mallakar makamai, ta saka kudi ga duk wanda ya kawo bayaninshi.
'Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wata budurwa a gaban kuliya bisa zargin guduwa da kudaden da kawarta ta ba ta ajiya har naira miliyan hudu. Wacce ake tuhuma.
Wani magidanci ya roki Kotun kostumare a birnin tarayya Abuja ta rasa aurensa da mai ɗakinsa bisa hujjar ta gudu daga gida kuma har ta ƙara auren wani daban.
Wasu mata 'yan gidan magajiya sun maka kwastomansu mai suna Damilola Oluwafemi a kotu bisa zargin damfara da cinye musu hakkinsu bayan sun kwana a jihar Ondo.
Kotun Kostamare
Samu kari