Jihar Borno
Babban kwamandan ƙungiyar ISWAP ya gamu da ajalinsa bayan wani maciji mai mugun dafi ya sare shi a cikin Dajin Sambisa. Kiriku ya mutu ne kwana uku bayan sarin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna ɓacin ransa da takicinsa kan mummunan kisan da ƴan ta'addan ISWAP suka yi wa wasu manoma a jihar.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) tare da haɗin guiwar Civilian Joint Task Force (CJTF) sun halaka mayakan kungiyar yan ta'adda 6 a jihar Borno.
Gwamnan Zulum na jihar Borno ya nuna alhininsa gami da bacin ransa game da harin da mayakan ISWAP suka kai a wasu garuruwa na jihar Borno, inda suka kashe.
Akalla mutane goma sha biyar ne rahotanni suka kawo cewa an yi wa yankan rago a wani hari da wasu da ake kyautata zaton yan Boko Haram ne suka kai jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ƙara wa'adin shekarun ritayar ma'aikatan lafiya a jihar daga shekara 35 zuwa 40 suna aiki ko shekara 65 da haihuwa
A ranar Talata, 13 ga watan Yuni ne majalisar dokokin jihar Borno ta sake zabar Hon Abdu;lkarim Lawan a matsayin kakakin majalisa ta 10 karo na hudu a jere.
Rundunar sojin Opreation Hadin Kai ta yi nasarar kama matasa 'yan kungiyar Marlian 15 da ake zargi da kai hari kan mutane da kuma kwace musu wayoyi a yankunan.
Yayin da ake ci gaba da damuwa game da yadda shugabancin majalisa zai kasance, Abbas Tajudden ya kara samun sauki yayin da Betara ya bayya janyewa daga takara.
Jihar Borno
Samu kari