Jihar Borno
Kungiyar magoya bayan Bola Tinubu, zababben shugaban kasa sun roki jam'iyyar APC ta zabi Hon Muktar Aliyu Betara, daga Borno a matsayin kakakin majalisa na 10.
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta shawo kan lamarin tsaro da ya kunno kai a lokacin da 'yan ta'adda suka so kai hari kan masu akda kuri'u a kasar.
Yanzu muke samun labarin 'yan ta'addan ISWAP suka hallaka wani jami'in dan sanda da ke aiki a jihar Borno. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da ke Arewa.
A Wani Salo na Muna nan Bamu Daina Aiki Ba: Mayaƙan Boko Haram Tsagin ISWAP Sun Sheƙe Masunta 26 A Borno Yayin da Masuntan Suke Aikin Kamun Kifi, 9 Sun Tsira
Rikicin dake tsakanin yan ta'addan daula islamiyya a yankin Afrika ta yamma da yan ta'addan Boko Haram na cigaba da ta'azzara inda aka kashe yan Boko Haram 200.
Yan Boko Haram Yunwa Da Hare-Hare Yasa Sun Koma Sace Mutane Tare Da Neman Kudin Fansa Dalili Da Yasa Boko Haram Sunyi Awon Gaba da Wasu Matafiya Guda 7 A Borno
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram syn bayyana daina aikata ta'adddanci tare da kai kansu ga rundunar sojin Najeriya a jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin kasa.
Tirkashi: Yan Sandan Borno Sun Samu Nasarar Cafke Ɓarayi Guda Hamshin da Sukai Sace-Sacen Kaya a Gobarar Data Afkawa Babbar Kasuwar Nan ta Maiduguri Monday
Jihar Borno
Samu kari