Jihar Borno
Dakarun sojin Najeriya sun yi kazamin fada da 'yan Boko Haram a Borno. Sojoji 22 sun rasu yayin da suka kashe Boko Haram fiye da 70 z kazamin fada.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari da motocin yaki, suna kona gine-gine da motoci inda suka hallaka kwamandan sojoji tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Dakarun sojoji sun fafata da 'yan ta'addan inda suka fatattake su bayan an yi gumurzu
'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi gargadi kan hada kai da 'yan ta'addan Boko Haram. Ya bukaci jama'a da su guji yin hakan.
Miyagun 'yan ta'adda sun yi kwanton bauna ga jami'an tsaro na sojoji, 'yan sa-kai da fararen hula bayan sun je dauko gawarwakin manoman da suka kashe a Borno.
Rundunar sojoji ta Operation Hadin Kai ta hana amfani da jirage marasa matuka a yankin Arewa maso Gabas na Najeriya. Ta ce suna barazana ga aikin samar da tsaro.
'Yan ta'addan Boko Haram masu tayar da kayar baya a Borno, sun kai sabon harin ta'addanci inda suka kona gidaje masu yawa tare da wata coci a Chibok.
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, ya bayyana cewa yana ganin girman shugaban Bola Ahmed Tinubu, ba zai iya sukarsa ba.
Jihar Borno
Samu kari