Jihar Benue
Rahotanni sun tabbatar da an samu hargitsi sosai a tsakanin ƴan majalisar dokokin jihar Benue, kan zaɓen kakakin majalisar, wacce gwamnan jihar ya rantsar.
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a jihar Benue a ranar Asabar, ƴan bindigan sun isa ƙauyukan ne a kan babura inda suka buɗe wuta kan mai uwa da wabi.
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun farmaki garin Imande Mbakange da kewaye a karamar hukumar Katsina-Ala, jihar Benue inda suka kashe mutane da dama.
Gabanin bikin rantsuwa da ake shirin yi, inda a nan ne za a mika mulki ga zababbun shugabbanni, an ga wasu cikin gwamnoni na ta kaddamar da ayyuka a jihohinsu.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya ce a shirye yake ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin janci da rashawa bayan ya rasa rigar kariya daga 29 ga watan Mayu.
Gwamnan jihar Benuwai mai barin gado, Samuel Ortom, na PDP ya ce idan ya so zai iya komawa aikin jarida bayan mulkinsa ya kare ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya bayana cewa ya yafe wa shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kuma yana ba shi shawara kar ya ce zai bar Najeriya bayan sauka.
Ƴan bindiga sun sake kai wani mummunan hari a jihar Benue, sun halaka mutum 18, yayin da wasu suka jikkata a harin da suka kai a ƙauyen Iye na jihar ta Benue.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa zai miƙa mulkin jihar ga zaɓaɓben gwamnan jihar, Rev. Fr. Hyacinth Alia, kafin ranar 29 ga watan Mayun 2023.
Jihar Benue
Samu kari