Jihar Benue
Labour Party ta tabbatar da kisan shugaban jam'iyya na matakin gunduma a wani harin ba zata da ake zargin mayakan Fulani makiyaya da kaiwa a jihar Benuwai.
Wasu matasa a jihar Benue sun binne wani tsoho da ransa bisa zargin ya hallaka ahalinsa ta hanyar tsafi da kuma aikata maita da ta kai ga mutuwar ahalin nasa.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya yi kakkausan martani akan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. Gwamna ya zargi shugaban ƙasar da rashin daraja rayukan al'umma.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya caccaki gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai, ya ce rashin katabus dinsa ya sa talakawa suka juya masa ba a zaɓe.
Gwamna Ortom ya bukaci FG ta dage fara yin aikin kidaya yan kasa da aka shirya yi a watan Mayu, yana cewa mutanen jiharsa da dama na sansanin yan gudun hijira.
Rahotanni sun nuna cewa zaɓaɓben gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, yayi watsi da shirin gwamnan jihar, Samuel Ortom, na kafa wata sabuwar doka kan fanshon sa.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya roki shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya aiwatar da kalamansa a aikace ta hanyar kara turo dakarun soji jihar Benuwai.
Bayanan da aka tattara kawo yanzu sun nuna cewa maharan makiyaya sun halaka akalla rayuka 43 a sansanin yan gudun hijira da ke jihar Benuwai da daren Jumu'a.
Bayanan da muka samu daga wani kauye a jihar Benuwai ya nuna cwa yan bindiga da ake zaton fulani makiyaya ne sun sheka rayukan akalla mutane 46 ranar Laraba.
Jihar Benue
Samu kari