Jihar Bauchi
Ɗan ministan harkokin waje na Najeriya, Adam Tuggar ya karyata jita-jitar cewa mataimakin gwamnan Bauchi ya mare mahaifinsa a jihar kan lamarin siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa Najeriya tana bukatar shugabanni masu nagarta domin ceto ta daga halin da take ciki.
Bayan yada jita-jita, mataimakin gwamnan Bauchi, Auwal Jatau, ya musanta zargin cewa ya mari ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar, yana mai cewa labarin ƙarya ne.
An samu hargitsi a tsakanin mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Auwal Jatau da ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar. Lamarin ya auku ne a gaban Kashim Shettima.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, gwamnoni, ministoci sun halarci nadin sarautar tsohon gwamnan Bauchi M A Abubakar Makama Babba a Bauchi.
Makwanni da rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, an bukaci duk wanda ya sayi fili daga marigayi ya hallara a filin a ranakun Asabar da Lahadi masu zuwa.
Yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa, rigima ta barke tsakanin ɗan Atiku Abubakar da ɗan gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, kan batun takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban gwamnonin PDP, Bala Mohammed ya bayyana cewa suna yiwa tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar, Atiku Abubakar fatan alheri da hadakar jam'iyyunsa.
Umar Sule, wani dattijo dan sheka 50 da ke Bauchi ya amsa laifin dirka wa 'yarsa ciki. Rundunar 'yan sanda na shirin mika shi gaban kotu bayan kama shi.
Jihar Bauchi
Samu kari