Atiku Abubakar
Atiku da Tinubu sun fito fili don yin jaje ga ahalin wadanda suka mutu da suka jikkata a hadarin jirgin kasan jihar Legas a yau Alhamis 9 ga watan Maris a 2023.
Wanda wakilci Atiku Abubakar wajen tattara kuri’un jihar Ogun a zaben Shugaban kasa, Johnson Fatoki ya gaji da zama a Jam’iyyar PDP, ya sauya-sheka zuwa APC.
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya gana da IBB a Minna
Za a ji labari Ayodele Fayose ya shaida cewa ya ba Atiku Abubakar shawara a kan hanyoyin dinke barakar PDP. Fayose ya tabbatar da yana nan a Jam’iyyar PDP.
Murtala Kimba ya ce na-kusa da Atiku Abubakar suka kai Jam’iyyar PDP suka baro ta. ‘Dan siyasar ya ce Aminu Tambuwal suka yi sanadiyyar tashin Rabiu Kwankwaso
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam'iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya zanna da manyan lauyoyi guda 19 da ya zaba su kwato masa hakkinsa.
Tsohon sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, akwai alamu da suka faru da ke nuna cewa, ko da gwamnonin G5 sun taimakawa Atiku ba zai ci zabe ba a wannan shekarar.
Zababben shugaban kasa a Najeriya ya bayyana matsayarsa kan zanga-zangar da Atiku ya dauko a kwanan nan don nuna adawa da sakamakon zaben shugaban kasa a bana.
Atiku Abubakar
Samu kari