Atiku Abubakar
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
An buƙaci kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa da ta yi gaskiya da adalci yayin yanke hukunci kan shari'ar Atiku da Obi, wacce suka shigar akan Tinubu.
Sojojin juyin mulki a jamhuriyar Nijar sun bai wa 'yan sanda umarnin fitar da jakadan Faransa daga ƙasar. Hakan ya biyo bayan wa'adin sa'o'i 48 da suka ba shi.
Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2023 ya bayyana hanyar da ECOWAS da AU za su bi don hana sojoji karbe mulki a Afrika. Ya yi martani kan Gabon.
Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban ƙasa, ya bukaci kungiyar ECOWAS da AU da su yi ƙoƙarin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ƙalubalanci shugbannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), idan sun isa su ɗauki hukunci a kansa.
Fasto David Kingleo Elijah na cocin Glorious Mount of Possibility Church, ya bayyana yadda Peter Obi zai kunyata magoya bayansa ta hanyar janye ƙarar da yake yi
Jami'ar Chicago ta dauki matakin rufe manhajar 'Twitter' yayin da 'yan Najeriya ke damun su da sakwanni kan sakin takardun Shugaba Tinubu da ake cece-kuce a kai
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce akwai banbancin bayanan karatun shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a shekarar 1999 da kuma 2023.
Atiku Abubakar
Samu kari