Atiku Abubakar
Kotun ƙoli a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoban 2023, ta yi watsi da buƙatar Atiku Abubakar ta shigar da sabbin hujjoji kan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Manyan na hannun damar Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila da Mallam Nuhu Ribadu sun gana da lauyan Atiku Abubakar, Chris Uche a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
Alƙalan kotun ƙoli bakwai ne za su raba gardama kan ƙararrakin da Atiku Abubakar da Peter Obi suka shigar suna ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu a zaɓen 2023.
An fitar da sunayen Alkalan da za su yi hukunci a kotun koli. Atiku Abubakar, Peter Obi da Chichi Ojei ba su gamsa da hukuncin shari’ar kotun zabe ba.
Akwai muhimman abubuwa da kotun ƙoli za ta yanke hukunci a kansu a ƙarar da jam'iyyun adawa da ƴan takararsu suka shigar kan ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu.
Jam’iyyar LP ta nuna karfin gwiwar cewa ita ce za ta yi nasara a hukuncin da kotun koli za ta yanke a ranar Alhamis. Ta yi magana ne ta bakin lauyanta, Kehinde Edun.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Abdul'aziz Na'ibi Abubakar ya bayyana dalilin da ya kamata ya sa kotun ƙoli ta kori Tinubu ta bayyana Atiku a matsayin shugaban ƙasa.
Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi za su san makomarsu a Kotun Koli nan da sa'a 24. Alhamis Kotun Koli za ta yanke hukuncin karar zaben Shugaban kasa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bai wa kotun koli shawarar yin azumin kwanaki uku don gano gaskiyar takardun Tinubu ma su cin karo da juna.
Atiku Abubakar
Samu kari