Atiku Abubakar
Hasashe kan shari'a tsakanin Tinubu, Atiku da Peter Obi ya janyowa dan rajin kare hakkin bil'adama, kuma mai sharhi kan harkokin siyasa Adeyanju Deji a shafins.
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
Hadimin Atiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya ce tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose, ya yi daidai da ya bayyana Nyesom Wike a matsayin karamin mahaukaci.
Babban jagoran PDP a Kudu, Ayo Fayose ya fito karara ya fadawa Duniya wanda ya goyi baya a zaben 2023 duk da ya yi alwashin ba zai karbi aiki a gwamnatinsa ba,
Hadimin tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, ya ce Shugaba Tinubu ya fara rabon mukamai ga masu sukarsa saboda wata maƙarƙashiya da ya ke ƙullawa.
Tun zaben 1999, PDP ta saba nasara a jihar Ribas, sai a 2023 abin ya sauya zani. 'Yan APC sun fadi yadda Nyesom Wike ya taimakawa Bola Tinubu/Kashim Shettima.
Shugaba Tinubu ya gabatarwa kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja takardu hudu a matsayin hujja don kare kansa daga zargin Obi da Atiku
Dan Majalisar Dokokin da Wike ko goyawa baya, Kingsley Chinda ya yi nasarar samun kujerar shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya ta 10.
Wani mamban jam'iyyar PDP mai suna Hon. Rilwan a Twitter ya lissafo dalilai huɗu kwarara da za su sanya kotu ta tabbatar da rashin cancantar Shugaba Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari